Hukumar Sojin ruwa
Hukumar hasashen yanayi ta kasa (Nimet) ta gargadi mazauna kasar nan da cewa za a samu mamakon ruwan sama hadi da tsawa daga ranar Laraba zuwa Juma'a.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ba dakarun da ke Borno su bayar da agajin da ya dace ga wadanda iftila'in ambaliya ya shafa.
A wannan labarin, daurarrun da ba a kai ga sanin adadinsu ba sun samu damar tserewa daga kurkukun da aka ajiye su bisa laifuffuka daban-daban a Borno.
Rahotanni sun nuna cewa yanzu haka manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan na jawabi kan halin da ƙasar nan ta tsinci kanta dangane da sha'anin tsaro a DHQda ke Abuja.
A wannan labarin, za ku ji cewa mamakon ruwa da aka yi a daren Laraba wayewar Alhamis ya jawo rugujewar wani gida a jihar Kano, wanda ya jawo asarar rayuka.
Tsohon shugaban kasa, Janar Abdulsalam Abubakar ya ba sojojin Najeriya muhimmiyar shawara kan ba mata damar shiga aikin soja a Najeriya domin inganta aikin.
An gudanar da jana'izar da sojan ruwan Najeriya, Laftanal Kwamanda Gideon Yashim Gwaza, wanda ya rasu yayin ceto wasu mutane da jirginsu ya kusa nutsewa.
Shugaban SEMA na jihar Kaduna, Dokta Usman ya bayyana cewa ibtila'in ambaliyar ruwa ta lalata ɗaruruwa. gidaje a kananan hukumomin Zariya da Sabom Gari.
Gwamnatin Kaduna ta fara daukar matakan rage illar da ambaliya ruwa za ta haifar a wasu daga cikin sassan jihar, inda gwamnati ta nemi kowa ya bar yankunan.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari