Hukumar Sojin ruwa
Mutanen Borno sun samu gudumuwar kusan Naira biliyan 5 bayan ambaliyar ruwa. Gwamnan Gombe ya jajantawa Borno da ya ziyarci Shehu, Alhaji Garbai Al’amin Elkanami
Rundunar tsaro ta bukaci al'umma da su guji yin martani kan lamarin Burgediya janar MS Adamu game da sojan ruwa, Abbas Haruna kan zargin cin zarafinsa.
A karahen makon nan gidan taabijin na ƴan cin ɗan Adam, Brekete Family ya yi hirada matar Seaman Abbas Haruna kan halin da mijinta ya shiga a gidan soja.
A wannan rahoton, kungiyar Northern Elders Forum ta bayyana damu wa kan halin da jami'an rundunar sojin ruwa na kasa, Seaman Abbas Haruna ke ciki.
A wannan labarin, hukumar tsaron kasar nan (DHQ) ta bayyana cewa labarin wata matar sojan ruwa, Hussaina ya zo mata ma zargin yi wa mijinta rashin adalci
Hukumar hasashen yanayi ta kasa (Nimet) ta gargadi mazauna kasar nan da cewa za a samu mamakon ruwan sama hadi da tsawa daga ranar Laraba zuwa Juma'a.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ba dakarun da ke Borno su bayar da agajin da ya dace ga wadanda iftila'in ambaliya ya shafa.
A wannan labarin, daurarrun da ba a kai ga sanin adadinsu ba sun samu damar tserewa daga kurkukun da aka ajiye su bisa laifuffuka daban-daban a Borno.
Rahotanni sun nuna cewa yanzu haka manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan na jawabi kan halin da ƙasar nan ta tsinci kanta dangane da sha'anin tsaro a DHQda ke Abuja.
Hukumar Sojin ruwa
Samu kari