Hukumar Sojin Najeriya
Wasu miyagun yan bindiga sun sheka barzahu yayin da suka kai harin ɗaukar fansa kan sojoji a wata makarantar sakandire da ke yankin Zurmi a jihar Zamfara.
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa akwai bukatar magance talauci da rashin aikin yi domin sune tushen da suka haifar da matsalar tsaro.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar fatattakar 'yan bindiga daga maboyarsu a jihar Taraba. Sojojin sun kuma kubutar da mutanen da aka sace.
Wasu ƴan ta'adda sun yi garkuwa da ƴan rakon amarya zuwa ɗaki a yankin ƙaramar hukumar Ɗandume ta jihar Katsina, an raɗe-raɗen wasu sun tsere daga hannunsu.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da cewa jami'anta sun yi nasarar ceto mutum uku daga hannun ƴan bindiga bayan musayar wuta a jihar Taraba ranar Talata.
Shugaban matasan Mwaghavul na ƙasa, Kwamared Sunday Ɗankaka, ya faɗi asarar rayuka da jinanen da aka yi a rikicin da ya faru a karamar hukumar Mangu, Filato.
Wasu miyagu sun halaka shugabannin matasa biyu a jihar Delta ranar Litinin da ta gabata, Sanatan jihar ya yi Allah wadai da kisan gillan, ya nemi a ɗauki mataki.
Sojoji sun kashe ‘yan ta’adda 30 da ke kan babura a karamar hukumar Birnin Gwari. Wani hobbasa da jami'an tsaro suka yi ya kubutar da wasu daga hannun 'yan garkuwa.
Miyagun da suka yi garkuwa da shugaban jam'iyyar PDP na jihar Legas da wasu kusoshin jam'iyyar sun buƙaci a ba su N200m a matsayin kudin fansar sako su.
Hukumar Sojin Najeriya
Samu kari