Labaran tattalin arzikin Najeriya
Yanzu muke samun labarin cewa, hukumar DSS ta ce bata kama gwamnan babban bankin Najeriya ba kamar yadda rahotanni a baya suka bayyana a kafafen labaran gida.
Bayan shafe watanni da dama 'yan Najeriya na fama da tashin farashin kayayyaki, an ce kayayyaki sun yi sauki a kasuwanni a cikkin watan Disamban da ya gabata.
Hukumar DSS ta yi mamaya a ofishin gwamnan CBN bisa zarginsa da aikata babban laifin daukar nauyin ta'adda a kasar nan. A baya sun nemi a basu damar kama shi.
Wani mai sana'ar wanke-wanke ya bayyana kadand aga tagomashin da yake samu a kasar waje, ya ce akalla N1m yake samu a duk wata daya idan ya yi aikin da yake.
A yanzu haka bBakano kuma dan asalin jigar su Dangote ne attajiri na hudu da ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika. A bayyana yadda ya samu wannan matsayi mai girma.
Wata mummunar gobara ta tashi a wata gona mallakin wata tsihuwar jakadiyar Najeriya a kasashen waje. AN bayyana yadda kayan miliyoyi suka kone kurmus a cikinta.
Ba tare da an yi wa mutane bayani ba, an wayi gari a sabuwar shekara, an fahimci an kara kudin sayen wuta. Kamfanin AEDC ya ce hukumar NERC ta ce a kara farashi
A wajen taron NESG Bola Tinubu mai takara a jam’iyyar APC ya gabatar da manufofin da yake da shi a bangaren tattalin arzikin kasa daga janye tallafi zuwa bashi.
Bankunan Najeriya sun fara aike da sako mai daukar hankali ga 'yan Najeriya gem da sabbin kudaden da ke yawo. Sun ce ya kamata a dawo da tsaoffin kudade yanzu.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari