Labaran tattalin arzikin Najeriya
Kamfanin wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya ce jihohin Arewa maso Gabas, Arewa maso Yamma da kuma sassan Arewa ta Tsakiya za su fuskanci daukewar wutar lantarki.
Gwamnatin Shugaba Bola tinubu ta bayyana cewa shirinta na gyara tattalin arzikin Najeriya na haifar da da mai ido inda ta samu manyan nasarori biyar a shekarar 2024.
Bankin duniya ya ce an samu koma bayan haɓakar tattalin arzikin Najeriya a lokacin mulkin Muhammadu Buhari. Bankin duniya ya ce an samu barna a lokacin Buhari.
Kayayyakin suna da araha a kasuwar Musulunci da aka bude a garin Osun idan aka kwatanta da sauran kasuwannin Iwo da ke Kudu maso Yammacin kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta sanya harajin kashi biyar kan ayyukan sadarwa, wasanni, da wasu nau'ikan caca a matsayin wani kudiri na kawo sauyi ga tsarin harajin Najeriya.
Rahoto ya bayyana cewa, 'yan Najeriya sun kuma shiga duhu a karo na uku cikin mako guda yayin da tushen wutar kasar ke rikicewa tare da daukewar wuta a kasar,.
Kusa a APC ya yi kuka kan yadda lamura ke tafiya a mulkin Bola Tinubu. Jigon APC ya koka kan yadda darajar Naira ta karye da yadda ake nuna son kai a Najeriya
Gwamnatin tarayya ta fara shirin turawa talakawa milyan 20 kudi ta asusun banki domin rage radadi. An bayyana abin da Bola Tinubu ke yi kan karya farashin abinci.
Shugaban kwamitin shugaban kasa kan tsare-tsare da garanbawul ga harkokin haraji , Taiwo Oyedele ya musanta cewa kasar nan ba ta da kudi, an gano inda matsala ta ke.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari