Labaran tattalin arzikin Najeriya
Hukumar NYSC ta sanar da cewa ta soke tantance 'yan bautar kasa da kuma shirin yiwa al'umma hidima (CDS) saboda shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar
Shugabannin jam'iyyar APC reshen jihohin Najeriya sun bayyana cewa za su gudanar da gangami a fadin kasar nan domin nuna goyon bayansu ga gwamnatin Tinubu.
Karamin ministan albarkatun ruwa, Bello Goronyo, ya jaddada cewa gwamnatin Bola Tinubu na aiki tukuru domin gyara tattalin arziki, ya roki a karawa Tinubu lokaci.
Wani tsohon soja a Najeriya ya bayyana yadda ya ji bayan ya kammala aiki a Najeriya, inda yace da ma a Namibia aka haife shi ba a Najeriya ba. Ya bayyana dalilinsa.
Mai kamfanin BUA ya ce yanzu kam an samu saukin dala, don haka zai sauke farashin kayan kamfaninsa, musamman ma dai siminti da ya haura Naira 10000.
Ministan ayyuka, David Umahi ya roki matasa da su hakura da zanga-zangar da suke shirin yi inda ya yi ikirarin cewa Tinubu ne silar rashin lalacewar Najeriya.
Fitaccen mai sharhi kan al'amuran al'ummar Najeriya, Farfesa Farooq Kperogi, ya bayyana hakikanin wadanda suka dauki nauyin zanga-zangar da ake shirin yi a kasar.
Yayin da ake shirin zanga-zanga a Najeriya, Gwamnatin Tarayya ta dawo da tsarin ba da tallafi na Conditional Cash Transfer (CCT) inda gidaje 600,000 suka ci gajiya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa a farkn shekarar 2024, an samu habakar tattalin arziki irinsa mafi girma a cikin shekaru shida. Minista Wale Edun ne ya fadi haka.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari