Labaran tattalin arzikin Najeriya
Jihohi masu arzikin man fetur sun samu rabanon N341.59bn a watanni shida na shekarar 2024. Jihar Delta ce ta fi kowace jiha samun rabanon albarkatun man fetur.
Farfesa Attahiru Muhammad Jega ya yi kira ga gwamnatin Bola Tinubu kan bin tsarin bankin duniya da IMF. Jega ya ce IMF zai iya jefa Najeriya a matsala a gaba.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, , Shehu Sani ya bayyana cewa dole ne yan kasa su ji jiki matukar gwamnati na sake fasalta tattalin arziki.
Tsohon Sanatan Kaduna mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya tofa albarkacin bakinsa kan babban taron gwamnoni da ke gudana a jihar Kaduna.
Taliya ta gagari 'yan Najeriya da dama, inda aka koma sayen rabin leda a daidai lokacin da Najeriya ke ci gaba da samun manyan kudade afannin haraji.
Akwai wasu lokutan da Sanatan Boro ta Kudu, Ali Muhammadu Ndume ya cire kara, ya soki Bola Tinubu duk da Sanata Ali Ndume ya na cikin jagorori a jam’iyyar APC.
Rahoto ya nuna yadda tsadar rayuwa ta sa maza suka fara tantance kalar matan da za su aura a bangaren kashe kudin aure. Maza na raba kafa domin samun daidai da su.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya caccaki tsarin da Bola Tinubu ke bi wajen gudanar da gwamnatin kasar nan, inda ya zarge shi da rashin alkibla.
Kamfanin sadarwa na MTN a Najeriya ya yi asarar sama da wayoyin sadarwa 6,000 tsakanin shekarar 2022 zuwa 2023, da suka kai kimanin kudi Naira biliyan 11.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari