Labaran tattalin arzikin Najeriya
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, zai gabatar da kudirin kasafin kudin shekarar 2025 a ranar Talatar makon gobe a gaban taron hadin gwiwa na majalisar dokokin kasar.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shetyima ya shiga taron majalisar zartaswa tare da gwamnoni da ministoci a Aso Villa da kwle Abuja yau Alhamis.
Yan kungiyar gwamnonin Najeriya watau NGF sun gana a babban birnin tarayya Abuja a daren raɓar Talata kan kudirin harajin Tinubu da wasu batutuwa.
Gwamnatin jihar Zamfara ta kaddamar da raba tallafin kudi har Naira biliyan 4.9. Mata, marasa lafiya, 'yan agaji da malaman Islamiyya za su samu tallafin.
Tsohon hadimin Jonathan ya hango haske a tattalin arzikin Najeriya. Ya ce tsare-tsaren Tinubu su na kawo ci gaba. Reno Omokri ya fadi bangarorin da ke bunkasa.
Naira ta ƙaru zuwa N1,500 kan dala, tare da taimakon EFEMS, wadatar kudin daga 'yan ƙetare, da sha'awar masu saka jari kan tattalin arzikin Najeriya.
Ana tsammanin samun canjin farashin siminti a Najeriya yayin da wani babban kamfanin China ya saye hannayen jarin kamfanin Lafarge Afrika kan $838.8m.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi abin da zai faru da Najeriya a shekarar 2025. Wale Edun ya ce za a samu habakar tattali a 2025 saboda tsare tsaren tattalin arziki.
Hukumar RMAFC ta ce dokokin gyaran harajin Shugaba Bola Tinubu sun saba wa tsarin mulki, tana mai bada shawarar amfani da tsarin raba VAT da zai zamo adalci ga kowa.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari