Labaran tattalin arzikin Najeriya
Majalisar Wakilai ta dakatar da tattaunawa kan kudirin harajin bayan yan majalisar daga Arewa sun kalubanci tsarin yayin Godswill Akpabio ya musanta hakan.
An samu labari Naira ta samu babban cigaba jiya, ɗaya daga cikin mafi girma cikin kusan shekara guda. Naira ta rufe kasuwa jiya a kan N1,515 ga dala ɗaya.
Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci (NSCIA) ta yi kira ga yan kasa da su kwantar da hankulansu kan kudirin haraji da ake ta magana a kai musamman a Arewa.
Gwamnan babban bankin Najeriya, Yemi Cardoso ya ce har yanzun tattalin arzikin Najeriya na tsaka mai wuya, ya ce akwai kalubale masu tarin yawa a ƙasar nan.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya dira a Kano domin kai ziyara sashen kamfanoni da ke Challawa da kuma rukunin kamfanin Mamuda a jihar.
A cikin shekarar 2024, gwamnonin jihohi 12 na Arewacin Najeriya sun kashe N698.87bn kan kudaden gudanarwa, inda suka samu N205.63bn daga kudaden shiga.
Sanatocin Kudu maso Kudu sun amince da kudirin gyaran haraji, sun kada kuri’ar goyon bayan Akpabio, tare da neman a guji kabilanci wajen muhawara kan kudirin.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya ce babu wanda ya isa ya tilasta su dakatar da abin da suke ganin zai taimaki al'ummar Najeriya.
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu ya bayyana cews ko alama ba jihar Legas ce za ta fi amfana da sabon kudirin dsuya fasalin harajin shugaba Boa Tinubu ba.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari