Labaran tattalin arzikin Najeriya
Rahoton da muka hada ya bayyana yadda kasuwancin kamfanin BUA ke tafiya da kuma yadda hakan ke da tasiri wajen tafiyar da tattalin arzikin Najeriya cikin sauki.
Lamarin ya fara yawa, za a ji cewa akwai Gwamnonin jihohi da suke ganin bashin da ake bin Gwamnatin Najeriya ya fara yin yawa, su ka bukaci abin ya canza zani.
Karayar Arziki ta samu wani attajirin Afrika da aka ce shine na farko da ya fara mallakar biliyoyin kudade kafin Dangote, kamar yadda rahoto ya bayyana a baya.
Dan Najeriya na neman wata nau'in fitalar da ta dade ba a yi amfani da ita ba, ya ce zai saya kan kudi mai tsoka idan ya samu wanda ke da irin wannan fitila.
'Yan Najeriya sun mamaye harabar babban bankin CBN inda suke neman a sauke gwamna Godwin Emefiele kan batun da ya shafi karancin sabbin takardun kasar; Naira.
Kamfanin simintin Dangote ya shiga cikin sahun kamfanonin da suka tafka asara a cikin wata ukun farko na shekarar 2023. Kamfanonin sun yi asarar da ta kai N46bn
Babban bankin Najeriya (CBN), ya fito fili ya yi fatali da batun janhe sabbin takardun kuɗi daga hannun mutane. CBN ya ce baya da wani shiri makamancin hakan.
Za a ji watan jiya ne ‘Dan Najeriya ya zama Mutum #3 da ya fi kowa kudi a Afrika. Shugaban kamfanin BUA, Abdul Samad Rabiu yana gaban Nicky Oppenheimer a yau.
Majalisar tattalin arziƙi a Najeriya karkashin mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ta canja shirin cire tallafin Man fetur a karshen mulkin Buhari.
Labaran tattalin arzikin Najeriya
Samu kari