Hukumar Sojin Saman Najeriya
Rundunar sojojin Najeriya ta kama wasu da ake zargi da hannu a kisan gillan ada aka yi wa jami'anta 17 a kauyen Okuama tun a watan Maris, an kwato makamai da dama.
Sojojin Najeriya sunyi nasarar hallaka 'yan ta'adda a Katsina da Borno biyo bayan farmakin da sojojin suka kai maboyar 'yan ta'addan a wasu yankunan jihohin.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, zai halarci jana'izar sojojin Najeriya da aka kashe a yankin Okuama na jihar Delta. Za a yi jana'izar a birnin tarayya Abuja.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwashin hukunta duk wanda ke da hannu a kisan dakarun sojojin Najeriya a garin Okuama da ke jihar Delta.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda tare da dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto mutane 17 da aka yi garkuwa da su a dajin Jibia.
Yayin da ake ci gaba da bincike makasudin kisan sojoji a jihar Delta, Majalisar Dattawa ta sanya labule da hafsoshin tsaro domin kawo hanyar bincika lamarin.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa, harin da ta kai ta sama ya halaka shugaban ‘yan bindiga a jihar Zamfara, Kachallah Damina, da mayakansa da dama.
Rundunar sojin saman Najeriya ta bayyana cewa wani jirgin atisaye ya gamu da karamin hatsari a jihar Kaduna yayin komawa filin jirgin sojoji da karfe 2:55 na rana.
Dakarun rundunae sojin saman Najeriya sun yi nasarar halaka ƴan bindiga masu yawa yayin da suka kai samame maɓoyar hatsabiban ƴan bindiga a Zamfara da Katsina.
Hukumar Sojin Saman Najeriya
Samu kari