Hukumar yan sandan NAjeriya
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Katsina sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga. Jami'an tsaron sun ragargaji 'yan bindigan tare da ceto mutane.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun yi awon gaba da mutane masu yawa tare da kona gidaje.
Rikici ya barke tsakanin ’yan sanda da sojojin sama a Delta kan sakin wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi. Ana binciken lamarin don shawo kan matsalar.
Dubun wani baragurbin likita mai kula da lafiyar 'yan ta'adda ta cika a jihar Katsina. Likitan ya amsa zargin da ake masa inda ya yi bayani kan ayyukansa.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan fashi da makami ne sun tafka barna a jihar Yobe. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an 'yan sanda guda biyu har lahira.
Kwamitin majalisar dattawa ya binciki Sufeto-Janar kan bacewar bindigogi 178,459, ciki har da bindigar AK-47 guda 88,078, yana mai kira a gano inda suka ke.
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta kama wata mahaifiya tare da wasu mata da suka sayar da jariri dan kwanaki 11. An cucu mahaifiyar inda ka ba ta N600,000.
An gurfanar da tsohon sufetan ‘yan sanda, Isiyaku a Kano kan zargin kishe wani direba, Isiyaku Ya'u inda kotu ta dage sauraren karar zuwa ranar 24 ga Fabrairu.
Mamba a Majalisar dokokin jihar Edo ya musanta ikirarin ƴan sanda na ceto Mai Martaba Friday Ehizojie, ya ce sai da mutane suka haɗa kudi suka biya ƴan bindiga.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari