Hukumar yan sandan NAjeriya
'Yan bindigan da suka tafka aika-aikar kashe dan majalisar dokokin jihar Anambra, sun fitar da bayani kan ta'addancin da suka yi. Sun ce sun harbe shi sau biyu.
Yayin da ake ci gaba da bincike, hukumomi a Gombe sun dakatar da Dagacin Kagarawal, Usman A. Bello, bisa zargin saran wani maraya da adda sau da dama.
Mutanen garin Tsiga da ke karamar hukumar Bakori a jihar Katsina sun shiga cikon firgici sakamakon sace tsohon shugaban hukumar NYSC, Birgediya Janar Maharazu Tsiga.
Rundunar ƴan sanda ta bayyana cewa dakarunta sun cafke mutane tara da ake zargi da hannu a kisan Ɗan Majalisar dokokin jihar Anambra, Hon. Justice Azuka.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addancia jihar Neja. Yan bindigan a yayin harin sun yi awon gaba dawasu yan mata zuwa cikin daji. Sun kashe jami'in tsaro.
Kungiyar Lakurawa ta sake kai hari kan mutane a daren jiya Alhamis, sun kashe mutum ɗaya kafin mutane su farga, dakarun sojoji da ƴan sanda sun kai ɗauki.
Wasu bama-bamai da aka binne a hanyar Borno zuwa Adamawa ta yi sanadin mutuwar mutum 2, bayan motarsu da ke kan hanyar kasuwa ta taka IED a hanyar zuwa kasuwa.
Rundunar yan sandan jihar Gombe ta bayyana cewa an samu babbar barazana a kan barazanar tsaro, wanda ya sa aka ɗauki matakan da za a dakile barazanar.
'Yan bindiga sun kai hari karamar hukumar Sabuwa da ke Katsina, inda suka kashe mutane biyu, suka sace wasu, amma 'yan sanda sun ceci mutane 13 yayin dakile harin.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari