Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama mutane 14 cikin wadanda suka kashe matafiyan Arewa a jihar Edo. An tura jami'i jihar Edo domin tabbatar da kama su.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta nuna tsananin ɓacin ranta kan kisan gillar da aka yi wa mafarauta da ke hanyar zuwa Kano a Edo.
‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 a Ruwi, Bokkos. Rundunar ‘yan sanda ta tura jami’ai, yayin da gwamnatin Filato ke kokarin kawo karshen hare-haren.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi tir da kisan gillar da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya yabawa Gwamna Monday Okpebholo bisa matakan da ya ɗauka.
Sheikh Isa Ali Pantami ya bayyana damuwa kan kisan da aka yi wa matafiya 16 a jihar Edo, ya ba jami'an tsaro satar amsar yadda za su kama duka masu hannu.
Gwamnonin Arewa karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya sun yi Allah-wadai da kisan matafiya a Edo, suna cewa wannan abin takaici ne da ya sabawa doka.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci hukumomin tsaro su gudanar da bincike na adalci kuma a bayyane kan kisan ƴan Arewa a Edo.
Jagoran NNPP na kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya yi Allah wadai da kisan matafiya ƴan Arewa da aka ce suna hanyar zuwa Kano a jihar Edo, ya nemi a ɗauki mataki.
Rundunar 'yan sandan Kano karkashin CP Ibrahim Adamu Bakori ta tabbatar da samun bayanan cewa za a iya hatsaniya a yayin hawan bukukuwan Sallah karama.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari