Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar 'yan sanda a jihar Legas ta kama wani matashi da yake shiga makabarta domin cire sassan jikin dan Adam don tsafin yin kudi yana shirin zuwa gidan boka.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a wata makarantar sakandire da ke Zamfara. Sun hallaka wani tsohon malami tare da sace iyalansa.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa za a iya takawa gwamnoni birki kan yin amfani da 'yan sandan jihohi ta hanyar.da ba ta dace ba
Wasu 'yan ta'adda da ba a san ko su waye ba sun kai sababbin hare-hare a jihar Benue. Miyagun sun hallaka mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Yan sanda sun tabbatar da kisan mutane a wani mummunan hari da yan ta'addan IPOB suka kai kan matafiya a titin Okigwe-Owerri da ke jihar Imo ranar Alhamis.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka wani basarake lokacin da yake aiki a gonarsa.
Rahoton da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar 'yan sanda ta kama sabon sarkin Ijare, Oba Adekolajo Aladeseyi, da wasu mutane hudu bisa zargin nada kansu.
Majiyoyi sun ce wasu yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kashe wani jami’in ‘yan sanda da wani mutum a kauyen Ikyac-Gev da ke Makurdi a jihar Benue.
Wasu mahara da ake zargin ƴan fashin teku ne sun farmaki jiragen ruwa guda 3, sun sace fasinjoji 13 a yankin karamar hukumar Okrika a jihar Ribas jiya Talata.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari