Hukumar yan sandan NAjeriya
Bayan kisan wani mutum da ake zargin yan kalare sun yi a Gombe, 'yan sanda sun haramta daukar muggan makamai yayin bukukuwa da taruka don dakile ayyukan 'yan daba.
Majiyoyi da muke samu sun tabbatar da cewa rundunar ‘yan sandan Benue ta kama wani Sufetan dan sanda da wasu biyu da ake zargin sun saci wayoyin lantarki a Makurdi.
Wani mummunan lamari ya faru a Niger da saurayi mai shekaru 25, Usman Mohammed, ya mutu bayan an daba masa wuka sanadin rikici kan budurwa a jihar.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wani mummunan lamari a karamar hukumar Gwarzo a jihar Kano, inda wani matashi ya halaka sabuwar amaryarsa.
Mutanen kauyen Langai a karamar hukumar Mangu, sun shiga cikin jimami bayanwasu mahara sun kona musu gidaje. Sun nuna yatsa ga 'yan kabilar Berom.
Tsohon Manjo a rundunar sojin Najeriya, Joe Ajayi ya rasa ransa a hannun masu garkuwa da mutane bayan an ba su kuɗin fansa har Naira miliyan 10 a jihar Kogi.
Wasu rahotanni sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai hari kan wani kwamishina a jihar Imo da kuma wasu mutane guda uku da suka sha da kyar.
A labarin nan, za a ji yadda wasu bata gari suka kashe wani jami'in sojin ruwa a lokacin da yake kokarin gyara tayar motarsa a Kawo dake jihar Kano.
Rikicin sarauta ya sake barkewa a kauyen Muye da ke ƙaramar hukumar Lapai, ta jihar Niger bayan tsohon dagacin kauyen ya koma fada da karfi domin kwace kujerarsa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari