Nasir Ahmad El-Rufai
Nasir El-Rufai, gwamnan jihar Kaduna, ya ce jami'an tsaro su sakarwa dajika bama-bamai domin ganin bayan 'yan bindiga. Ya ce ko za a yi barna, gara a tada su.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kaduna ta ce shugabancin ba na mashiririta kuma marasa aikin yi bane face wallafa a kafafen sada zumunta,a martanin ta ga Shehu Sani.
Tsohon sanatan jihar Kaduna, Shehu Sani ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamna a jihar Kaduna. Ya ce zai kaca-kaca da jam'iyyar APC da 'yan takararta.
A kokarinta na tabbatar da tsaro a jihar, gwamnatin Kaduna ta bayyana hana amfani da babura a wasu yankunan jihar. Ana jiran a dage dokar bayan watanni uku.
Gwamnan jihar Kaduna ya kai ziyara masarautar Lere, inda ya ba da sadar sarauta ga sabon sarkin Lere. Gwamnan ya kuma yi jawabai har ya yiwa 'yan garin alkawari
Wasu yan bindiga da ba'a san ko du waye ba sun sake kai hari Zariya, sun shiga gidajen jama'a kuma sun tasa keyar aƙalla mutum shida zuwa wani wuri na daban.
Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, ya yi kira ga dukkan limamai da fastoci da ke masarautar Zazzau su fara addu'a na musamman don ganin an samu zaman l
Mazauna jihar Kaduna dake arewa maso yammacin Najeriya sun nuna goyon bayan su ga kalaman gwamnansu El-Rufai na tura yan bindiga can su haɗu da Allah (SWA).
Nasir El-Rufai na jihar Kaduna, ya ce bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kammala wa'adin mulkin sa a 2023, jihar Kaduna sai tattara komatsansa ya koma.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari