Nasir Ahmad El-Rufai
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya bayyana cewa za su bar ministan sadarwa, Bosun Tijani bayan suj tura Tinubu ya koma Legas a zaɓen 2027.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na SDP, Adewole Adebayo ya nesanta jam'iyyar daga shiga wata tattaunawar haɗaka ko tura El-Rufai a matsayin wakili.
Atiku, Obi da El-Rufai sun amince su koma jam'iyyar ADC domin hada karfi da karfe da sauran 'yan adawa tare da fuskantar APC a zaben 2027 mai zuwa.
Yayin da ake zargin APC ta kawo rigima a jam'iyyun adawa, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya ce APC da shirin kawo rikici a SDP kamar yadda ta yi a PDP.
Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya ce mafi yawan alkalai sun zama masu karɓar na goro, sun daina yi wa jama'a adalci a shari'sr Najeriya.
Masu amfani da kafafen sada zumunta sun caccaki El-Rufa’i kan hoton da ke nuna shi a coci, lamarin da ya janyo bincike don gano gaskiyar abin da ya kai shi can.
Jam'iyyar adawa ta SDP ta bayyana cews tana da kwarin guiwar samun nasara kan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da APC a zaɓen 2027, ya aika sako ga ƴan ƙasa.
Jam'iyyar SDP ta sanar da naɗa sababbin mataimakan shugaban jam'iyya na ƙasa yayin da batun kawancen ƴan adawa domin kayar da Tinubu ke ƙara kankama.
Jam'iyyar ADC ta ce za ta hada kan masu kada kuri'a miliyan 35 a Najeriya domin fatattakar Bola Tinubu da APC a 2027. Shugaban ADC ya ce za su shiga hadaka.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari