Nasir Ahmad El-Rufai
Kungiyar matasan Arewa ta AYCF ta taso 'yan siyasan yankin masu sukar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a gaba. Ta ce suna jin haushi ne.
Jam'iyyar SDP ta karbi wasu matasa a jihar Kano. Galibin matasan sun fito ne daga jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano. 'Yan jam'iyyar AA sun koma SDP a Imo
Buba Galadima ya ce ya kamata Atiku Abubakar ya hakura da takara a 2027. Buba Galadima ya ce El-Rufa'i ba zai jagoranci 'yan adawa ba, ya yi kira ga Bola Tinubu.
Tsohon sakataren gwamnati, Babachir Lawal ya ce Shugaba Bola Tinubu na cikin ruɗani saboda haɗakar adawa da Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai ke jagoranta.
Wasu manyan jiga-jigan NNPP da PDP tare da ɗaruruwan mambobi a Kawo Kaduna, sun fice daga jam'iyyunsu zuwa APC mai mulki saboda nasarorin Malam Uba Sani.
Yayin da ake shirin haɗaka a zaben 2027 da ke tafe, jam’iyyar LP ta ce ba za ta shiga kowace irin kawance ba kafin zaben 2027 domin kifar da Bola Tinubu.
Nasir El-Rufai ya kai ziyara Kudu maso Gabas, ya yabawa shugabannin SDP, inda ya ce jam’iyyar za ta zama babbar abokiyar hamayya a siyasa a zaɓen 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya yi magana kan hadaka da jam'iyyar PDP da kuma fitar da dan takaran 'yan adawa da zai kara da Bola Tinubu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya sauya ra'ayi kan tsarin karba-karba a Najeriya, yana mai cewa cancanta, ba yankin dan takara ba.
Nasir Ahmad El-Rufai
Samu kari