Nadin Sarauta
Kotun Adamawa ta dage shari’ar da ke kalubalantar kafa Masarautar Fufore. Lauyan masu kara ya nemi karin lokaci don martani ga takardar da gwamnatin jiha ta gabatar.
Gwamna jihar Ribas, Sir Siminalayi Fubara ya bayyana yadda labarin masarautar Akpor ya sosa masa zuciya har ya zibar da hawaye a cikin taro, ya gina ma sarki gida.
Yayin da ake ci gaba da rigimar sarauta a jihar Ogun, kotu ta soke nadin Oba Olugbenga Somade a matsayin Akufon na Idarika, tana cewa nadin ya saba doka.
Sarkin Benin da ke jihar Edo, Oba Ewuare II, ya dakatar da hakimai 67 nan take daga sarautarsu saboda rashin biyayya ga fada da kuma cin amanarta.
Mai martaba sarkin Wase da ke ƙaramar hukumar Wase a jihar Filato, Alhaji Muhammad Sambo Haruna ya naɗa sabon waziri duk da rikicin da ke faruwa.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya amince da sake naɗin Prince Adebayo Adegbola a matsayin sarkin Eruwa bayan shafe shekaru biyr da stige shi daga sarauta.
Bayan yada jita-jitar cewa Olubadan ya riga mu gidan gaskiya, Gwamnatin Oyo ta mayar da martani kan rade-radin inda ta ce babu kamshin gaskiya kan mutuwar basarake.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne Sarkin Sasa, Haruna Maiyasin Katsina, wanda ya rasu yana da shekara 125, a gidansa da ke Sasa, Ibadan, Oyo a yau Lahadi.
Makinde ya jajanta wa iyalan Sarkin Sasa, yana mai cewa rasuwarsa babban rashi ne ga al’ummar Hausa/Fulani, ya kuma yi masa addu’ar samun Aljanna Firdausi.
Nadin Sarauta
Samu kari