Nadin Sarauta
Shugaban riko na jihar Ribas da ya gaji gwamna Siminalayi Fubara ya gargadi sarakunan gargajiya kan shiga siyasa, ya bukaci su ba da hadin kai kan tsaro.
Bayan rigima ta barke a Osun, gwamnatin jihar ta sake kakabawa garuruwan Ifon da Ilobu dokar hana fita daga karfe 6 na yamma zuwa 6 na safe saboda dalilan tsaro.
Yayin da ake neman kotu ta tuge Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli, kotun daukaka kara ta yi fatali da korafin tubabben Wazirin Zazzau a jihar Kaduna.
Rahotanni sun karyata labarin da ke cewa masarautar Zazzau, karkashin Mai Martaba Ahmad Nuhu Bamalli ta kwace rawanin Magajin Rafin Zazzau, Ango Abdullahi.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya koka kan yadda 'yan ta'adda da masu shaye-shaye ke zama sarakuna a Najeriya duba da irin miyagun ayyuka da suke aikatawa.
Aminu Babba Ɗan'agundi ya yi barazanar sake maka Muhammadu Sanusi II a gabam kotu idan har ya ci gaba da bayyana kansa a matsayin sarkin masarautar Kano.
Baffa Babba Ɗan'agundi ya bayyana cewa hukuncin da Kotun Ɗaukaka Kara ya nuna cewa Aminu Ado da sauran sarakuna 4 nannan daram a kuejrunsu na sarauta.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed ya sanar da rasuwar kawunsa kuma Sarkin Alkaleri, Alhaji Muhammadu Abdulkadir, wanda ya rasu yana da shekaru 100.
Kotun kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan taƙaddamar da aka jima ana yi game da batun mayar da Al-Mustapha Jokolo kan kujerar sarkin Gwandu.
Nadin Sarauta
Samu kari