
Hadi Sirika







Ministan kula da sufurin jiragen sama na Najeriya Hadi Sirika ne ya yi wannan bayani bayan wani taro da kwamitin karta kwana shugaban kasa kan yaki da korona.

Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya ce akwai shirin cewa 'yan ta'adda za su iya sace wasu jama'an domin su tozarta gwamnatin tarayya, The Cable tace.

Shugaba Muhammadu Buhari, a ranar Juma'a, ya bawa ƴan Najeriya tabbacin wannan shine karo na ƙarshe da ƴan bindiga za su sace ɗalibai a makaranta kamar yadda ta

Ministan sufurin jiragen sama, Hadi Sirika, ya rasa shugaban ma'aikatansa, Ibrahim Idris a daren Lahadi. Ma'aikatar ce ta sanar da hakan a shafinta na Twitter.

Sabo Nanono, ministan harkokin noma da raya karkara, ya bayyana cewa durkushewar masana'antun saka 145 a Legas, Kaduna, Kano, da sauran wasu jihohi shine ke hai

Gwamnatin Tarayya ta amince a kashe N59.3bn wajen titi da aikin jirgin sama. Gwamnatin Buhari za ta ware makudan biliyoyin kudi a gyara tituna a fadin kasar.
Hadi Sirika
Samu kari