Masu Garkuwa Da Mutane
Rundunar 'yan sandan jihar Adamawa ta bayyana yadda jami'anta suka halaka wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne guda uku, gami da chafke wasu biyun.
Rundunar 'yan sandan Najeriya (NPF) ta ce ta kama wasu biyu Aminu Lawal da Murtala Dawu - da ake zarginsu da hannu wajen garkuwa da daliban jami'ar Greenfield.
An yi ram da mai mulki a Kaduna dauke da AK-47 kusa da sansanin ‘Yan bindiga. An wuce da wannan mutumi zuwa babbar hedikwatar ‘yan sanda da ke garin Kaduna.
Tsagerun yan bindiga a kan babura sun farmaki kauyen Taka Lime da ke karamar hukumar Goronyo a jihar Sokoto inda suka kashe mutane takwas tare da sace wasu.
Abdulmalik Tanko, malamin makaranta da ake zargi da sace dalibarsa, Hanifa Abubakar, da kuma ya halaka ta, ya sake musanta batun masaniya kan mutuwar yarinyar.
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun sace wani mai sarautar gargajiya, wani mutum dan shekara 50 da wani mai matsakaicin shekaru misalin
Rundunar 'yan sanda jihar Nasarawa ta bayyana yadda tayi ram da wani kasurgumin mai garkuwa da mutane, mai shekaru 45,Muhammad Igbira, wanda ya dade yana barna.
Mazauna Takakume da ke Karamar Hukumar Goronyon Jihar Sokoto, sun kadu da ganin fuskar wani tsohon makwabcinsu a matsayin jagoran ’yan bindigar da suka hare su.
Makonni biyu da sace su, har yanzu yan bindiga basu sako mai taimakon talakawa, Injiniya Ramatu Abarshi da diyarta da direbanta da suka sace a jihar Kaduna ba.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari