Masu Garkuwa Da Mutane
Wasu masu garkuwa da mutane su hudu da ke adabar mazauna jihohin Jigawa da Kano sun mika kansu ga yan sanda, a cewar yan sandan Jihar Jigawa. Kakakin yan sandan
Wasu da suka yi garkuwa da wani mutum mai matsakaicin shekaru, Idowu a Jihar Ekiti sun sako shi bayan an biya su N750,000 da giya, tabar sigari da taliya. An ka
An ceto dan ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Farfesa Ali Isa Pantami, da aka rahoto cewa an sace shi a jihar Bauchi, Daily Trust ta rahoto. A cewar
Wani ɗan kasuwa mai siya da siyarwa na Koko a jigar Ondo, ya yi ta maza ya sheke yan bindigan da suka yi garkuwa da shi, kuma ya koma gida lafiya a jihar Ondo.
Ɗaya daga cikin waɗan da aka gurfanar tare da babban mai garkuwa da mutane, Evas ya yi amai ya lashe, ya dawo daga baya ya amsa tuhumar da ake masa a Kotu.
An sha dirama a kotu a Yola yayin da wani da ake zargi da garkuwa da mutane, Sadu Ardo Bunkawu, ya zargi abokin da sauran yan kungiyarsu ta garkuwa da zaluntars
Tsagerun yan bindiga sun halaka wani mutum da suka yi garkuwa da shi bayan sun karbi naira miliyan daya a matsayin kudin fansa daga yan uwansa a jihar Kaduna.
Mataimakin Gwamnan Jihar Kebbi, Col. Samaila Yombe, mai murabus a ranar Alhamis ya musanta batun labaran da ake ta yadawa akan cewa ‘yan bindiga sun yi garkuwa
Jami'an tsaro sun kame wani mutum da ake zargin mai garkuwa da mutane. An ce an kama shi bayan da aka zargi ya saci wata matar aure a wani yankin jihar Jigawa.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari