Masu Garkuwa Da Mutane
Fitaccen gagararren shugaban kungiyoyin ta'addancin da suka addabi yankunan jihohin Benue, Nasarawa da Taraba, Leggi Jibrin, ya shiga hannun jami'an tsaro.
Yan bindiga sun yi garkuwa da mambobin kungiyar Makiyaya ta Najeriya (MACBAN) guda 10 tare da sace shanu 300 a jihar Anambra. Sun nemi a biya fansa miliyan N4.
Masu fashi da makami, masu garkuwa da mutane da sauran miyagu da suka addabi Abuja, musamman a garuruwan kan iyaka, suna gina sansaninsu ne a kan tsaunuka.
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a ka hanyar Kaduna-Birnin Gwari sun sake kashe wani dan kasuwan Kano, Umar Sani, bayan karbar kudin fansa daga yan
Alhaji Gidado Siddiki, shugaban Kungiyar Makiyayan Shanun Najeriya ta Miyetti Allah (MACBAN) na reshen Kudu maso Gabas, ya koka akan yadda ‘yan bindiga suka sac
Masu garkuwa da mutane sun yi barazanar aurar da wata budurwa mai suna Deborah da suka sace a wani gari a jihar Neja idan har iyayenta basu biya kudin fansa ba
Wasu ‘yan bindiga sun bindige sabon zababben Kansilan gudunmar Gozaki da ke karamar hukumar Kafur na jihar Katsina a karkashin jam’iyyar APC, Alhaji Nasiru.
A kalla mutane biyar ne cikin baki da suke dawowa daga bikin daurin aure na gargajiya a Anambra a daren ranar Litinin ne suka fada hannun yan bindiga. DSP Tooch
Rahotanni sun bayyana cewa wani mai neman takarar majalisar dokokin jihar Enugu a zabe mai zuwa Mista Akaolisa Ogbe ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari