Masu Garkuwa Da Mutane
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wani basarake da ke karamar hukumar Mangu a Jihar Filato, Mai martaba Dikyet Gupiya har cikin gidansa da ke Pushit, Vanguard ta r
Wata kotun jihar Legas dake zamanta a Ikeja ta yankewa kasurgumin mai garkuwa da mutane, Chukwudimeme Onwuamadike, wanda aka fi sani da Evans hukuncin daurin .
A ranar Litinin, 21 ga watan Fabrairu ne wasu tsagerun yan bindiga suka kashe jami’an yan sanda biyu sannan suka yi garkuwa da wasu ma’aurata a jihar Anambra.
Hakimai a yankin Bashar da ke karamar hukumar Wase ta jihar Filato sun ci na kare sakamakon addabar garuruwansu da hare-hare da masu garkuwa da mutane suka yi.
Masu garkuwa da mutanen da suka dan dagacin kauyen Gwombe, Junaidu Danjuma da sauran mutane 14 a yankin Gwargwada da ke karamar hukumar Kuje a Abuja sun sauya b
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da wani jami’in tsaro yayin da suka kai farmaki garin Rigachukun da ke karamar hukumar Igabi ta jihar Kaduna a yau dinnan.
Wani al'amari mai ban al'ajabi ya afku a yankin Ajuwon da ke jihar Ogun inda wasu mata biyu suka tsere da yara uku sa'o'i 24 bayan tarewarsu a wani gidan haya.
Maharan da suka sace mutane tara a kauyen Yar Tsakuwa da ke karamar hukumar Rabah ta jihar Sokoto sun yi kira, sun nemi a biya miliyan N60 a matsayin fansa.
Wasu 'yan bindiga sun farmaki mazauna wasu yankunan jihar Neja, sun hallaka mutane 8 tare da yin garkuwa da 15 nan take. An ce sun fara barnar ne tun ranar Jum
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari