Masu Garkuwa Da Mutane
A gaban idanun mutane ‘yan bindiga su ka kai hari ga tawagar shugaban Najeriya. Wani mutumi ya bada labarin yadda suka arce zuwa cikin daji domin su tsira.
Tsagerun yan bindiga sun farmaki babban mai ba gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta shawara kan harkokin tsaro, Olorogun Samuel Oghotomo, amma ya sha da kyar.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wasu limaman cocin Katolika biyu a jihar Edo a ranar Asabar, 2 ga Yuli.
Tsagerun yan bindiga sun farmaki garin Angwan Baraya da ke masarautar Pyem, karamar hukumar Mangu ta jihar Plateau inda suke ta harbi kan mai uwa da wahabi.
Budurwar nan da ta kitsa labarin ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da ita, ta gurfana a gaban kotu. Ameerah Sufyan ta amsa laifuffukan da ake zargin ta da aikatawa.
Gwamna Bello Matawalle, a ranar Talata, ya rattaba hannu kan wata sabuwar doka ta yaki da yan bindiga da laifuka masu alaka a jihar. A karkashin dokar, wacce ta
Shugaban cocin Overseer of Divine Promise Christian Church of God, Apostle E. S. Samuel, ya bada labarin yadda masu garkuwa suka sace shi daga cocinsa a Umulu E
Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban babban asibitin Dansadau, Dr Mansur Muhammad. Garin Dansadau na a karamar hukumar Maru kimanin kilo mita 100 daga Gusau.
Za a ji mutanen nan da aka dauke a hanyar zuwa daurin aure a Zamfara sun samu ‘yanci bayan kwanaki 13. Daga Naira miliyan 145, an nemi kowa ya kawo N400, 000.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari