Masu Garkuwa Da Mutane
Daliban Jami'ar Wukari, Elizabeth Obi da Joshua Sardauna sun kubuta daga hannun ƴan bindiga bayan biyan kudin fansar naira dubu dari bakwai kowannen su
Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun yi garkuwa da Rogers a kusa da gidansa da ke Rumuosi a Fatakwal da misalin karfe 9 na daren ranar Alhamis, 11 ga watan Afrilu.
Wasu bata gari sun yi karfin hali yayin da suka yiwa 'yan sanda a jihar Akwa Ibom lokacin da ƴan sandan suka kama wani mai suna Udo da ake nema ruwa a jallo.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta bayyana tukin ganganci a matsayin dalilin da yahaddasa hadarin da yayi sanadiyar mutuwar mutane shida da jikkata 21 a jihar Ogun
Rahotanni sun nuna cewa wasu mahara sanye da kakin sojojin sun yi awon gaba da tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Ribas a 2023, Jackrich, sun kashe mutum biyu.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da daliban jami'ar tarayya da ke Wukari a jihar Taraba sun bukaci a ba su kudin fansa N50m kafin su bari su samu 'yanci.
Chief Elias Atabor, shugaban al'umar Agojeju-Odo da ke jihar Kogi, ya bayyana cewa adadin mutanensu da 'yan bindiga suka kashe ya karu zuwa 25 daga 19.
Da misalin karfe 1 na daren ranar Juma'a aka ruwaito wasu 'yan bindiga sun farmaki masu zuwa sallar Tahajjud a kauyen Kuta da ke Minna, babban birnin jihar Neja.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana illar da ƴan bindiga suka yi wa al'umma a ƙauyuka 551 da ke yankin ƙananan hukumomi 551, Uba Sani ya ware masu tallafi.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari