Mai Mala Buni
Akwai wasu gwamnonin jihohi da ake tuhuma da rashin zama a garuruwansu,. An kawo jerin Gwamnonin APC da PDP da su ke mulki daga wajen Jihohinsu a Najeriya.
Kasar Nijar ta yi iyaka da Najeriya ta garuruwa irinsu Jibia, Illela, Baure, Kamba a Arewa. Saboda haka ne Bola Ahmed Tinubu ya kira wasu Gwamnoni zuwa taro.
Tun bayan kirkirar jam'iyyar APC mai mulki a 2013, shugabanni da dama sun jagoranci jam'iyyar da irin kamun ludayinsu wurin ganin an samu nasara a zabubbuka.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya jinjinawa shugaba Bola Tinubu kan nadin sabbin shugabannnin tsaro da Nuhu Ribasu a matsayin mai ba kasa shawara kan tsaro.
Gwamnan jihar Yobe Mai Mala Buni ya bayyana yiwa fursunoni 115 afuwa biyo bayan nazari mai zurfi kan cunkoson da ke yawan faruwa a gidajen yarin kasa Najeriya.
A jiya Gwamnonin Borno, Yobe da sabon Gwamnan da za ayi a Katsina, da shugaban hukumar EFCC na kasa da Abike Dabiri-Erewa sun zauna da shugaba Muhammadu Buhari.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya samu goyon bayan jam'iyyun siyasa biyar a jihar gabanin zaɓen gwamnoni da na ƴan majalisun dokoki na ranar Asabar mai zuwa
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya lallasa Tinubu na jam'iyya mai mulki, ya lashe kuri'a mafiya rinjaye a jiharYobe.
Gwamnatin jihar Yobe a ranar Lahadi, 12 ga watan Fabrairu, ta fito ta karyata jita-jitan da aka ta yadawa cewa wasu fusatattun matasa sun farmaki Gwamna Buni.
Mai Mala Buni
Samu kari