Labaran Soyayya
Wata matar aure mai suna Hauwa Hamza ta maka mijinta a gaban kotu inda ta nemi ya sawwake mata. Yahaya Mohammed ya ce sai ta biya shi sadakinsa N160,000.
Wata budurwa ƴar Najeriya ta yanke shawarar yanke alaƙar soyayyar da ke tsakaninta da wani matashi da ya nuna yana sonta, saboda kullum biredi ya ke ci.
Wani mahaifin wata amarya ya sosa zukata bayan da ya mayar da kuɗin sadakin ƴarsa ga angonta. Ya gargaɗe shi cewa ka da ya kuskura ya bar ta da yunwa.
Wasu yan mata uku sun tallata yayarsu wacce bata da mashinshini har yanzu. Daya daga cikinsu ta ce kullun tana kunshe a gida sannan ta bukaci maza su nemi aurenta.
Wani matashi dan Najeriya mai suna Prince Okebulu Ndukwo Nkobi, ya shirya tsaf don auren kyawawan yan mata biyu a rana daya. Za a daura auren a watan Nuwamba.
Wani bidiyo da ya yadu ya nuno lokacin da wata matar aure ta kwararawa malalacin mijinta ruwa yana tsakiyan bacci. Bidiyon ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya.
Wata matashiyar budurwa ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta gargadi yan mata a kan su nisanci saurayinta wanda ya siya mota a kwanan nan.
Wata matashiyar budurwa ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya bayan ta saki hoton sakon da ta samu daga wani mutum da ya ce zai bata miliyan 1 a dare daya.
Wani bidiyo da ke yawo a soshiyal midiya ya nuno radadin da wani matashi ya ji bayan matashiyar da ya aikewa kudin mota ta ki ziyartarsa a gidansa.
Labaran Soyayya
Samu kari