Labarin Sojojin Najeriya
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a sassa daban-daban na kasar nan, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda kusan 200 a fafatawar da suka yi.
'Yan ta'adda sun kai wa sojoji da fararen hula hari a Borno, inda aka rasa mutane da dama yayin aikin kwaso gawarwakin manoma da aka kashe a yankin Dumba.
Manyan sojojin Najeriya da suka yi ritaya sun fallasa kungiyoyin da suke tallafawa Boko Haram da kudi da makamai. Sun bukaci a kori kungiyoyin a Arewa.
Miyagun 'yan ta'adda sun yi kwanton bauna ga jami'an tsaro na sojoji, 'yan sa-kai da fararen hula bayan sun je dauko gawarwakin manoman da suka kashe a Borno.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce yana da cikakken bayanin abin da ya faru har ta kai ga kisan ƴan banga da fararen hula a kauyen Tungar Kara, ba ganganci ba ne.
Tawagar sojojin saman Najeriya ta sauka a jihar Zamfara domin duba asarar da wasu daga cikin dakarunta su ka jawo bayan kai hari a kan fararen hula.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a farmakin da suka kai musu a jihohin Kebbi da Sokoto.
Sojojin Najeriya da 'yan sanda sun gwabza da 'yan a ware masu kokarin raba Najeriya a jihar Anambra. An kashe 'yan ta'adda biyar tare da kwato tarin makamai.
Rundunar sojoji ta Operation Hadin Kai ta hana amfani da jirage marasa matuka a yankin Arewa maso Gabas na Najeriya. Ta ce suna barazana ga aikin samar da tsaro.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari