Labarin Sojojin Najeriya
'Yan ta'addar Boko Haram sun kai mummunan hari jihar Borno sun kashe manoma 40. Boko Haram sun mamaye kauye suna harbi kan mai uwa da wabi yayin harin.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa ta na bakin kokarinta domin ganin an kawo karshen ta'addanci a fadin Najeriya, ta nemi karin tallafin gwamnati.
Gwamnatin jihar Zamfara karkashin jagorancin Gwamna Dauda Lawal ta tabbatar da rasa rayukan fararen hula a harin da sojoji suka kai kan ƴan ta'adda.
Fitinannun 'yan bindiga karkashin jagorancin Bello Turji sun bi dare wajen kai hari kan masallata dake tsaka da sallar isha a jihar Zamfara, an sace jama'a.
Rundunar sojin saman Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar illata dabar kaaurgumin ɗan bindigar nan, Bello Turji, sun hallaka yaransa da dama a jihar Zamfara.
Labari mai zafi ya zo mana cewa ana tunanin jami'an tsaron Najeriya sun sake yin kuskure. Wannan karo an saki bam da ya kashe mutane da dam dama a jihar Zamfara.
Yayin da sojoji ke ci gaba da kai farmaki kan yan bindiga, an ce shugaban yan ta'adda, Ado Aliero ya rikice gaba daya inda yake gudu ƙauyuka daban-daban.
Jami'an tsaro a jihar Katsina sun samu nasarar hallaka gawurtaccen shugaban 'yan bindiga. Jami'an tsaron sun sheke shugaban 'yan bindigan ne a wani samame.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi aika da sakon ta'aziyya ga rundunar sojojin Najeriya kan kisan da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi wasu a sojoji a Borno.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari