Labarin Sojojin Najeriya
'Yan ta'addar ISWAP sun shirya yayin da suka karo makamai domin gwabza fada da Boko Haram da ta kashe musu mayaka 31 a wani farmaki a jihar Borno.
'Yan ta'addan Boko Haram da ISWAP sun yi kare jini biri jini da suka gwabza fada a jihar Borno. An kashe da dama cikin 'yan ta'addar a kusa da kasar Nijar.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya bukaci rundunar sojin saman Najeriya da ta cigaba da sintiri a iyakokin jihar domin maganin 'yan ta'adda.
Rundunar sojin saman Najeriya ta fara bincike bayan sojoji da 'yan sanda sun casu da juna a jihar Delta. An raunata 'yan sanda yayin da suka ba hamata iska.
Sojoji sun dawo da injinan jirgi biyu a Borno; sun kashe 'yan ta'adda 75, sun cafke wasu 138. Janar Kangye ya bayyana nasarorin da sojoji suka samu a Neja Delta.
Gwamnatin tarayya da hadin gwiwar gwamnatin Zamfara sun kaddamar da shirin sauya tunanin 'yan bindiga a Arewa ta Yamma. Za a karbi 'yan ta'adda da suka tuba.
Rikici ya barke tsakanin ’yan sanda da sojojin sama a Delta kan sakin wanda ake zargi da safarar miyagun kwayoyi. Ana binciken lamarin don shawo kan matsalar.
Sojoji sun fatattaki 'yan fashi da makami da suka tare hanyoyi a jihar Kaduna suna kokarin sace mutane. 'Yan fashin sun firgita sun tsere, an ceto mutane biyu.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da zaman lafiya sun samu nasarori kan 'yan ta'adda a jihohin Zamfara da Sokoto. Sojojin sun hallaka kwamandoji masu yawa.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari