Labarin Sojojin Najeriya
Shugaban karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, Ali Mamman ya bayyana yadda infoma su ka taimaka wajen bayar da bayanan da za su kai ga sace tsohon shugaban NYSC.
Rundunar tsaron Najeriya ta tabbatar da cewa 'yan Boko Haram 129,000 ne suka tuba kuma ana ba 800 horo na musamman domin sauya musu hali da tunani.
Sojojin Najeriya sun kama dan bindigar da harsashi ya kare masa yana tsaka da fafatawa da sojin Najeriya a jihar Zamfara. An kama shi ne bayan an kashe wasu.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a jihar Zamfara, sun samu nasara kan 'yan bindiga. Sojojin sun hallaka miyagun tare da cafke wani mutum daya.
Sojojin Operation Fansan Yamma sun kai farmaki maboyar Bello Turji a Zamfara, inda suka kwato makamai tare da ceto mata da yara da aka yi garkuwa da su.
Masana a harkokin tsaron Najeriya sun ba da shawarar a rika yin taka tsan-tsan a wajen batun yin sulhu da 'yan ta'addan da ke kashe bayin Allah a kullum.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da jikkata wasu da dama.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana tarin nasarorin da dakarun sojoji masu yaki da 'yan ta'adda a sassan daban-daban na Najeriya suka samu a cikin mako guda.
Rundunar sojojin Najeriya sun bayyana nasarar hallaka wasu mugayen yan ta'adda da su ka addabi mazauna Arewacin kasar nan, musamman jihar Zamfara.
Labarin Sojojin Najeriya
Samu kari