Kwara
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar kwara. 'Yan bindigan sun hallaka wani Fasto tare da sace basarake da wasu mutane.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ya ayyana Litinin a matsayin hutu don girmama malamai, yayin da UNESCO ta ce duniya na bukatar karin malamai miliyan 44 kafin 2030.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun kashe mutane tare da yin garkuwa da wasu da dama. An kuma kona gidaje.
Jami'an tsaro sun samu nasarar hallaka wani tantirin dan ta'adda a jihar Kwara. Dan ta'addan ya kware wajen yin garkuwa da mutane don neman kudin fansa.
Yayin da an bindiga suka addabi jihar Kwara a Arewacin Najeriya, gwamnatin ta tabbatar da mutuwar daya daga cikin jagororin masu garkuwa da mutane, Maidawa.
Bayan yada rade-radi kan tsaro a jihar Kwara, Gwamnati ta karyata jita-jitar da ake yadawa cewa hukumar DSS ta kwace makaman yan sa-kai kafin aka kai musu hari.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'addanci a jihar Kwara. 'Yan bindigan sun hallaka jami'an tsaro na 'yan sa-kai da mafarauta a mummunan harin.
Fitacciyar mai bin addinin gargajiya, Yeye Osunfunmilayo Ajile, ta ce ba za ta bar asalin addinin gargajiya ba duk da barazanar malaman Musulunci a Kwara.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya yi jimami tare da mika sakon ta'aziyya bisa raauwar Khalifofin Darikar Tijjaniyya na jihohin Kwara da Osun.
Kwara
Samu kari