Kwankwasiyya
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sallami ma'aikata fiye da dubu uku a gwamnatinsa saboda daukarsu aiki ba tare da ka'ida ba, ya kuma mayar da dubu tara.
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta tura sakon gargadi ga jam'iyyun APC, NNPP kan shirinsu na gudanar da zanga-zanga a gobe Asabar a birnin Kano.
Kungiyar Amnesty International ta aikawa jami'an 'yan sandan Kano sako na musamman. AI mai kare hakkin jama’a ta ce mutanen Kano su na da damar shirya zanga-zanga
Kotun koli kurum za ta iya raba gardama a shari'ar zaben Kano na 2023. Wole Olanipekun ya ce a doka babu gyaran da za a iya yi wa takardun hukuncin zaben Kano yanzu
Ana tsoron tashin hankali ya barke a garin Kano domin kabilu sun fara tsorata ganin zanga-zanga sun barke a dalilin tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf a kotu.
An samu hatsaniya a kotun daukaka kara tsakanin lauyoyin Gwamna Abba Kabir da alkalan kotun yayin da su ka je daukaka kara kan fitar da takardun CTC.
Yan sanda da jami'an sibil defens sun hana taron addu'o'in da magoya bayan NNPP suka shirya gudanarwa a filin Marhala ranar Alhamis, 23 ga watan Nuwamba, 2023.
Manyan jam'iyyu masu hamayya da juna APC da NNPP sun shirya zanga-zanga da rali a jihar Kano ranar Asabar mai zuwa, 25 ga watan Nuwamba, 2023 kan tsige Abba.
Jami'yyar APC ta ce kuskuren da aka samu ya nuna yadda alkalai su ke a matsayin 'yan Adam masu kuskure a hukuncinsu bayan fitar da takardun CTC a ranar Talata.
Kwankwasiyya
Samu kari