Kwankwasiyya
Sagir Koki, zababben dan majalisar Kano mai wakiltar Kano Municipal ya kwaikwayi maganar Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na LP yayin hirarsa da Oyedepo.
Za a ji Gwamnatin Kano ta yi kira ga zababben gwamnan jihar Injiniya Abba Kabir Yusuf ya yi hakuri, ya daina fitar da sanarwar hukuma da sunan shawara ga jama’a
Abba Kabir Yusuf ya nada kwamitin da zai yi aikin karbar mulki daga hannun Abdullahi Umar Ganduje. Abdullahi Baffa Bichi shi ne shugaban kwamitin na mutum 65.
Ko "Diris" Ba Zan Saka Hannu Na a Cikin Gwamantin Kano Mai Zuwa Ba - Kwankwaso Yayi Alkawari Guda Ga Gwamnatin Abba Gida-Gida Mai Zuwa Ida Yace Zai Bada Shawara
Duk da INEC ta bai wa Abba Kabir Yusuf da mataimakinsa Kwamared Aminu Abdulsalam Gwarzo takardar shaidar cin zabe, APC a Kano ta shirya zuwa kotun karar zabe.
Dazu aka ji Sunusi Bature Dawakin-Tofa ya zama Sakataren yada labarai na Abba Kabir Yusuf. Dawakin-Tofa ya yi aiki da FCDO, USAID, Melinda Gates da sauransu.
Zababben Gwamnan jihar Kano a NNPP ya ce iyalinsa ba za su shiga harkar shugabancin jama’a ba. Abba Gida Gida yana so Nasiru Yusuf Gawuna ya dauki kaddara.
Za a ji zababben ‘Dan Majalisar Wudil da Garko, Malam Abdulhakeem Kamilu Ado ya gabatar da karatun Ramadan, nasararsa a zabe ba ta canza komai a wannan karo ba.
Ana zargin Muhammad Danjuma Goje ya yi wa Gwamna Inuwa Yahaya da jam’iyyar APC zagon kasa. Jam’iyya na binciken Sanatan na Gombe ta tsakiya a Kan Zagon Kasa.
Kwankwasiyya
Samu kari