Zaben jihohi
Dino Melaye ya fadi abin da ya ba ‘Yan PDP, aka tsaida shi takarar Gwamnan Kogi, Dino bai iya amsa tambayar da aka yi masa kan zargin tasirin kudi a zabensu ba.
Yayin da ake ci gaba da tattara sakamakon zaben gwamnoni na 2023 a fadin jihohin Najeriya, ga jerin jihohin da jam’iyyun APC, PDP da NNPP suka samu zuwa yanzu.
Rahoton da muke samu daga jihar Adamwa ya bayyana cewa, Aisha Binani ta jihar Adamwa ta fadi zaben bana, inda aka sanar da Ahmad Umaru Fintiri a mai nasara.
Rahotanni sun tabbatar da hukumar INEC ta ci gaba da tattara sakamakom zaɓen gwamnan jihar Adamawa. Ana ci gaba da tattara sakamakon zaɓen ne a birnin Yola.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta ki sauraron karar da yar takarar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aisha Dahiru Binani ta shigar a gabanta.
Rahotanni sun bayyana kan ranar da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) za ta bayyana sakamakon zaɓen gwamnan jihar Adamawa mai cike da umbin ruɗani.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya roki hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa ta gaggauta gyara kuskuren da jami'inta ya tafka a zaben gwamnan jihar Adamawa.
Aisha Dahiru Binani ta kai kara domin Kotu tayi umarnin dakatar da zaben Adamawa, Lauyan ta ya ce INEC ta shiga lamarin da ya fi karfinta da ta soke sanarwa.
Jam'iyyar PDP mai mulki a jihar Adamawa ta shiga zanga-zangar nuna adawa da. sakamakon zaɓen gwamnan jihar. Jam'iyyar tace za ta ci gaba har sai baba ta gani.
Zaben jihohi
Samu kari