Zaben jihohi
Zababbun ‘yan majalisar da aka rantsar sun zabi shugaba da mataimakinsa a Osun. Rt. Hon. Adewale Egbedun zai jagoranci majalisar dokoki tare da Akinyode Oyewusi
A shirye-shiryen mika mulki na ranar 29 ga watan Mayu da da ke ta karatowa, ana ganin wasu daga cikin gwamnonin jihohin kasar nan ba za su iya mika mulkin salin
Jam'iyar Labour Party ta daukaka kara kan hukuncin da wata kotun tarayya da ke zamanta a Kano ta yanke na kwace kujerar da dantakararta a jihar Abia, Alex Otti.
Shahararren Gwamna a Arewa ya karyata zargin cin dunduniyar zababben Gwamnan da ya ci zabe. Mai girma Gwamna mai shirin barin-mulki ya tona masu hada rikici.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen da suka shafi zaben gwamnan jihar Ribas ta kori ƙarar jam'iyyar APC bayan lauyanta ya roki Kotu ta cire jam'iyyar daga cikin.
Ladi Adebutu ya samu kan shi cikin matsala domin 'yan sanda su na bincike a kan shi. Jam’iyyar APC ta rubutawa ‘Yan sanda korafi cewa Adebutu ya saye kuri’u.
Janar Y. D Ahmed ya tabbatar da rashin ingancin takardar shaidar da Peter Mbah. Darekta Janar na NYSC ya yi wannan bayani lokacin da ake shirin rantsar da shi.
Dan takarar gwamnan jihar Ogun a zaben bana ya ce akwai wadanda ke bibiyar rayuwarsa za su yi masa illa bayan da ya shigar da kara a gaban kotu game da zabe.
Za a ji jigon jam'iyyar APC, Ambasada Ahmadu Haruna Dan Zago, ya ja hankalin magoyan jam'iyyar a kan cewa APC za ta cigaba da rike kujerar gwamnan Kano a 2023.
Zaben jihohi
Samu kari