Zaben jihohi
Tsohon shugaban NERC mai kula da harkar wuta ta kasa, Sam Amadi ya nemi a ba shi takarar Gwamnan jihar Imo a jam’iyyar adawa mai tashe ta LP, amma bai dace ba
Ku kasance tare da Legit.ng don samun labari kai tsaye yayin da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ke gudanar da cikon zaben gwamnoni a Adamawa da Kebbi.
A zaben yau ne za a su wanene za su zama Sanatocin jihar Sokoto da na Zamfara ta tsakiya. Mun tattaro zabukan Gwamnoni, ‘Yan majalisa da Sanatoci da ake jira.
Ahmed Usman Ododo, tsohon mai binciken kudaden kananan hukumomi a jihar Kogi, ya zama dan takarar gwamnan APC na zaben gwamnan jihar da za a yi a watan Nuwamba.
A nan akwai jerin manyan yan takara da kallo ke kansu yayin da hukumar zabe ke shirin gudanar da cikon zabe jihohin Adamawa, Kebbi da sauransu a yau Asabar.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) a jihar Adamawa, ta kammala rarraba kayan aikin zaɓen cike gurbin gwamnan jihar, na ranar Asabar 15 ga Afirilu.
Zababben gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya zargi Gwamna Abdullahi Ganduje da amfani da miliyoyi wajen daukar nauyin yan daba don su tarwatsa zaben Asabar.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Adamawa, ta bayyana shirin ta na yin nasara a zaɓen cike gurbin gwamnan jihar na ranar Asabar. Tace ta shirya tsaf
A wannan rahoto, Legit.ng ta tattaro wuraren da ake sa ran zabuka za su kankama aa gobe. 'Yan takaran Sanatocin Kebbi, Sokoto da Zamfara za su san mokamarsu.
Zaben jihohi
Samu kari