Kiwon Lafiya
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Malam Garba Shehu ya ve ba shi da masaniyar an sa wa Muhammadu Buhari wani abu a AC har ya kwanta rashin lafiya.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Garba Shehu ya fayyace labarin berayen fadar shugaban kasa a mulkin Muhammadu Buhari inda ya yi haka domin kawar da hankula.
Likitoci a Ondo sun tsunduma yajin aikin gargadi kan sakacin gwamnati a kiwon lafiya. Sun koka kan ƙarancin ma'aikata da rashin biyansu hakkinsu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi fama da rashin lafiya da ta kai aka kwantar da shi a dakin kulawa na musamman.
Hukumar FDA ta amince da lenacapavir, matsayin rigakafin HIV. Amma UNAIDS ta bukaci a rage farashinsa da ya kai $28,218 don ya isa ga duniya baki ɗaya.
Yayin da ake ci gaba da rigima tsakanin Iran da Isra'ila, an ruguza wani asibiti a birnin a Beersheba bayan harba makami da Iran ta masu linzami.
A labarin nan, za ku ji cewa yadda hukuncin da gwamnatin tarayya ta yanke a kan wasu hukumomi ya jawo matsala bayan albashin ma'aikata ya makale.
NAHCON ta kula da alhazai 13 masu tabin hankali da mata 3 da suka yi barin ciki a aikin Hajji. Dr. Garba ya bayyana kalubalen samun magunguna a Saudiyya.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon Ministan Ilimi da Man Fetur, Farfesa Jubril Aminu, ya rasu yana da shekaru 85 a Abuja bayan fama da jinya.
Kiwon Lafiya
Samu kari