Labaran garkuwa da mutane
‘Yan bindiga sun sake garkuwa da mutane, hakan na zuwa ne kwanaki bayan dauke wasu gona. Har yanzu ana fama da matsalar kashe-kashe da satar mutane a Zamfara.
Sababbin salon da sojoji da sauran dakaru suka dauka yana taimakawa. Janar Babagana Monguno wanda shi ne Mai bada shawara a kan sha’anin tsaro ya fadi haka
Sojojin Najeriya su yi nasarar hallaka kasurgumin dan bindigan da ya addabi yankun jihar Zamafa. An kuma kwato wasu makamai da kayayyaki masu daraja sosai.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da hakimin kauye, suna barazanar kakaba haraji kan manoma idan ba a ba su kudin fansan da suke bukata a kan lokaci.
An kama wasu miyagun mutane dauke da makamai a Abuja a wurin hakar ma'adinai. An kama su dauke da muggan makamai da sauran kayayyakin aikata laifuka daban-daban
Hedkwatar tsaro ta Najeriya ta bayyana adadin 'yan ta'addan Boko Haram da sojoji suka kama a cikin kasa da mako biyu na aikin da jami'an tsaro suka gudanar.
‘Yan bindiga sun aukawa kasuwar Gidan Goga a Zamfara, sun shiga budawa jama’a wuta. Wani 'dan kato da gora da yake rike da bindiga ya yi kukan kura, ya kashe su
'Yan bindiga sun gamu da ajalinsu a hannun wasu jami'an tsaro a jihar Anambra. An hallaka uku yayin da aka gano layu da guraye a jikinsu kaca-kkaca ba kai.
Yanzu muke samun mummunan labarin yadda wasu 'yan bindiga suka yi awon gaba da wani dan takarar mamban majalisar dokokin jihar Zamfara, an ce sun yi gaba dashi.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari