Labaran garkuwa da mutane
Rahotanni da bayanan sirri sun kai ga hallaka wasu kasurguman 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno bayan kai ruwa rana. An kama wani da ransa daga cikinsu.
Wasu miyagun 'yan bindiga karkashin shugabancin Lawalli Damina, sun halaka mutum 32 tare da sako wasu 200 da suka sace bayan batan bindigunsu biyu a Zamfara.
A jihar Taraba, rahoto ya zo cewa wasu asu garkuwa da mutane sun hallaka Bayin Allah duk da an biya fansar Naira Miliyan 60 domin ganin mutanen sun samu 'yanci.
Rsagerun 'yan bindiga sun sake kai mummunan hari kan wasu al'ummomin jihar Kaduna jim kadan bayan da suka hallaka jama'a da dama a wani yankin jihar Kaduna.
Wasu mutane da ake kyuatata zaton yan bindiga ne sun yi awon gaba da ɗalibai hudi na makaran Poly ta jihar Kogo yayin da suke hanyar komawa gida a jihar Ondo.
Rundunar yan sandan Najeriya a Jihar Plateau ta ce ta kama wani matashi Ashiru Ibrahim dan shekara 22 mazaunin Angwan Rogo da ake zargi da garkuwa da wani yaro.
Wasu yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun sace limanin cocin katolika na Jihar Benue, Rabaran Fada Mark Ojotu. Yan sanda sun tabbatar
Paullen Tallen wanda ita ce Ministar mata tayi hawaye a gaban ‘yan jarida. Ministar tayi kuka da aka yi mata tambaya a kan ‘yan matan da ke hannun Boko Haram.
An yi jana'izar wasu ma'aurata da suka mutu a hannun yan bindiga duk da kuwa sun biya kudin fansa da tsagerun suka nemi a bayar. An bayyana yadda hakan ya faru.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari