Labaran garkuwa da mutane
'Yan bindiga sun kai mummunan hari kan wani ofishin INEC a jihar Imo, sun gamu da ajalisnu. An hallaka akalla mutum uku ciki har da kwamandan 'yan ta'addan.
Wasu 'yan bindiga sun gamu da fushin jami'an tsaron Najeriya yayin da 'yan sanda suka cafke mutum tara. An dakile mummunan harin da suka kai a jihar Zamfara.
Labarin da yake zuwa mana shi ne 'Yan bindiga sun dauke makwabta har da iyalin wani ‘Dan Majalisa a Zamfara, miyagun sun shiga gidan ‘dan majalisar dokokin jiya
A wani labari mai daukar hankali, 'yan bindiga sun sako wani basaraken da suka sace a jihar Ondo, wannan na zuwa ne bayan mako guda da sace sarkin a gidansa.
Rundunar 'yan sanda ta yi nasarar ceto wasu mutanen da aka sace a babban birnin tarayya Abuja adaren jiya Talata 6 ga watan Disamba. Sun kwato wasu makamai.
Miyagun ‘yan bindiga dauke da makamai sun kai farmaki Unguwar Wuse Zone 5 dake Abuja inda suka halaka mutum 1 tare da harbin wasu 2. An nemii wasu an rasa.
Sojojin Najeriya sun yi nasarar yin kaca-kaca da wasu tsagerun 'yan bindiga da suka addabi yankunan Kaduna da Arewa masu Yammacin kasar nan. An kashe da dama.
Fasinjojin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna suna neman dauki daga gwamnatin tarayya bayan shakar iskar ‘yanci.Sun rasa ayyukansu da kadarori yayin da aka sace su.
Mai baiwa gwamnan Benuwai shawara kan harkokin tsaro ya bayyana cewa kwamishinan gidaje da raya karkara, Mista Ekpe Ogbu, ya kubuta daga hannun masu garkuwa.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari