Labaran garkuwa da mutane
A karshen makon nan aka ji ‘Yan bindiga sun yi garkuwa da Sarakuna, an bindige wani shahararren ‘dan kasuwa a yankin na Ningi wanda aka fi sani da Haruna Dan-Oc
An yi gumurzu yayin da 'yan bindiga suka sace wata yarinya mai shekaru bakwai a kauyen Yangoji da ke Kwali a babban birnin Tarayya Abuja a safiyar jiya Laraba.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi awon gaba da Dagaci, ɗan gidan sarauta da wani mutum ɗaya a kauyen Ketti da ke birnin tarayya Abuja, sun nemi kuɗin fansa.
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu sace mutane ne sun yi garkuwa da shahararen mai wa'azin nan na gidan talbijin, Rabaran Mike Ochigbo a jihar Adamawa.
'Yan sanda a jihar Nasarawa sun yi nasarar kama masu garkuwa da mutane su 26 tare da kubutar da mutane biyu da masu garkuwar suka sace. Jami'in hulda da jama'a.
Tsagerun yan bindiga sun yi awon gaba da ma'aikata akalla biyu na hukumar sufurin jiragen kasa (NRC) da ke aiki a tashar Agbor, jihar Delta, sun kira waya.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin abokin aikinsu yayin da suka yi kokarin harbe wani matashi a kauyen Yarimawa da ke karamar hukumar Tofa a jihar Kano.
Hukumar jami'ar jihar Filato ta tabbatar da labarin harin da 'yan bindiga suka kaai gidan kwanan ɗalibai mata a jami'ar jihar Filato, amma ba su samu nasara ba.
A karshen makon jiya wasu daga cikin daliban makarantar FGC Yauri da aka yi garkuwa da su, sun kubuta. Iyaye sun dauki kwanaki su na sasantawa da 'yan bindiga.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari