Labaran garkuwa da mutane
Wani matashi ya shiga hannu yayin da aka gano yana daukar kayayyakin abinci yana kai wa 'yan bindiga a wani dajin jihar Neja. 'Yan sanda sun bayyana yadda kaya.
Bayan makonni 2 an gano gawarwakin mata da yaran basaraken garin Mutumbiyu, Mai shari'a Sani Muhammad murabus) a jihar Taraba. Ya ce za a birne su ranar Asabar
A labarin da muke samu daga majiya, shugaban 'yan bindiga ya ce tuni ya samu buhunnan kudi kuma har ya siyo makamai dasu. Ya ce talaka ne mai shaan wahala.
A labarin da muke samu, wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaab da wata mata da aka ce kwamishina ce a jihar Cross River a jiya Laraba. An bayyana yadda.
Za ku ji labari cewa ‘Yan bindiga sun saki wani bidiyo suna ikirarin cewa suna da buhu-buhun sabin Naira da aka sauya wa fasali da suke sayen makamai da su.
Oladotun Ogunsanya ya bada labarin cewa ‘Yan damfara sun yaudari kakarsa, sun sace mata kudi. Da yake magana, Ogunsanya ya ce ‘Yan Yahoo sun sulale N800, 000.
Wani kasurgumin dan bindiga ya gamu da rokon mahaifiyarsa kan ya taimaka ya saki daliban da ya sace a jihar Kebbi. Ya amsa, amma ya nemi a bashi kudade da yawa.
A labarin da muke samu, wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun bayyana bukatar a basu kayan abinci a madadin kudin fansan da suka nema na sabbin kudaden kasar.
Abdulrahman Dambazau ya gabatar da jawabi wajen wani taro. Tsohon hafsun sojojin ya ce siyasar addini, bangaranci da kabilanci yake jawo rashin zaman lafiya
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari