Jihar Kebbi
Rundunar sojojin Najeriya ta kai hari har sansanin 'yan bindiga da su ka addabi jihohin Kebbi da Sakkwato, inda aka kashe miyagun yayin da wasu su ka gudu.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda masu yawa a farmakin da suka kai musu a jihohin Kebbi da Sokoto.
Rundunar 'yan sandan Kebbi ta jinjina wa jami'inta da yi ta maza, inda ya yi watsi da tayin N1m da wasu da ake zargin su ma haɗi da ƙungiyar Lakurawa su ka yi masa.
'Yan ta’addan Lakurawa sun kai hari a Kebbi, inda suka kashe mutane hudu, ciki har da ma’aikatan Airtel. Kwamishinan 'yan sanda ya nemi karin hadin kan jama’a.
Rundunar sojojin Najeriya ta bai wa dakarunta da ke fafatawa a fagen fama umarnin kawar da 'yan ta'addan Lakurawa ko kuma fatattakarsu daga kasar bakiɗaya.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan ta'addan Lakurawa ne, sun kai hari kan wasu 'yan sanda da ke a shingen bincike a jihar Kebbi. Sun hallaka biyu daga cikinsu.
Gwamma Nasir Idris Kauran Gwandu ya yi ikirarin cewa ƴan bindiga ba su da sansani ko guda ɗaya a jihar Kebbi, daga wasu jihohin makota suke shigowa.
Wasu sarakunan gargajiya a iyakokin Sokoto da Kebbi da ke makwabtaka da Nijar sun musanta zargin cewa an ba sojojin Faransa mafaka domin kassara kasar.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum.ya halarci taron kaddamar da littafin da aka rubuta domin karrama Gwamnan Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu.
Jihar Kebbi
Samu kari