Katsina
Farashin kayan hatsi a kasuwar Dandume da ke jihar Katsina ya karye sosai, shinkafa N55,000, wake N90,000, gero N67,000; yayin da kasuwar ke ci sau uku a sati.
Gwamna Radda ya bayyana cewa yana nan kan bakarsa ba gudu ba ja da baya, ba zai yi sulhu da ƴan bindiga ba amma idan sun yi tuba ta Allah da Annabi zai agaza masu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta bukaci gwamnatin Katsina ta goyi bayan shirin da ta bullo da shi na yin sulhu da 'yan bindiga domin kawo karshen rashin tsaro.
Mutanen karamar hukumar Batsari a jihar Katsina, sun nuna takaicinsu kan sulhun da gwamnati ta yi da 'yan bindiga. Sun bayyana cewa hakan bai da amfani.
Gwamnatin Malam Dikko Umaru Radda ta nanata cewa ba za ta nemi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ba amma za ta karɓi duk wanda ya tuba ya miƙa wiya.
Abu Radde da Umar Black sun mika wuya tare da sakin fursunonin da suka tsare bayan matsin lambar sojoji. An ce sojoji sun rufe hanyoyin da 'yan ta'adda za su tsere.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar hallaka 'yan bindiga 7 yayin da suka gwabza da 'yan ta'adda a Katsina. An ceto yara 207 a hannun masu safarar mutane.
An shiga zaman makoki biyu a Katsina, bayan jami'an tsaron Katsina sun harbe sirikin dan majalisar jiha, Hon. Ibrahim Danjuma Machika a lokacin da su ke harbin iska.
Jami'an tsaro da suka hada da 'yan sanda, sojoji, DSS da sauransu sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. Sun kwato shanun da aka sace.
Katsina
Samu kari