Kasashen Duniya
Gwamnatin Amurka ta saki sunaye da hotunan sojojin Amurka da Iran ta kashe a harin da ta kai musu a kasar Kuwait. 'Yan Amurka sun nuna damuwa tare da ta'aziyya.
Rundunar sojin Amurka ta ce ta kai harin hadin gwiwa kan 'yan ta'adda a kasar Ecuador. Shugaban rundunar ya bayyana cewa sun samu nasara a harin, ya godewa Ecuador.
Wata majiya ta ce shugaban Amurka ya tattaunawa da shugabannin Kurdawa a shirin tayar da hankali domin samun damar kwace Iran da sauya gwamnatin kasar.
A labarin nan, za a ji cewa wani jirgi mara matuki da ake zargin na Iran ne ya kai hari kan ofishin jami'an leken asirin Amurka na CIA da ke kasar Saudiyya.
Iran ta kai hari Dubai da jirgi marar matuki a yau 3 ga Maris, 2026. Bidiyo ya nuna ofishin jakadancin Amurka yana ci da wuta daga nesa. An fara kwashe mutane.
Spain ta haramta amfani da sansanoninta ga Amurka don kai hari Iran. Pedro Sanchez ya soki Amurka yayin da Biritaniya da Jamus suka goyi bayan hare-haren.
Rahotanni sun nuna cewa kasar Amurka ta fara shiga yanayin karancin wasu makamai masu linzami da take amfani da su a yakin ta da Jamhuriyar Musuluncin Iran.
Mai taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu kan harkokin kasashen waje ya bukaci Majalisar dinkin duniya ta shiga gaba wajen warware rikicin Iran da Amurka.
Ofishin jakadancin Amurka a Isra'ila ya bayyana cewa ba zai dauki nauyin fitar da kowa daga kasar ba yayin da Iran ke cigaba da ludugen wuta a Gabas ta Tsakiya
Kasashen Duniya
Samu kari