Kasashen Duniya
A labarin nan, za a ji martanin da Daukar Musulunci ta Iran ta yi bayan barazanar cewa Donald Trump zai tura sojoji su tsallaka cikin ƙasarta mamba da jima wa ba.
A labarin nan, za a ji irin shirin da Amurka ke yi bayan ta fara hararar sinadarin Uranium da Iran ta mallaka da sunan hana ta mallakar makamashin nukiliya.
Kamfanin ADAMA ya ce an kai hari masana’antarsa a kudancin Isra’ila da makami daga Jamhuriyar Iran ko tarkace, amma babu rahoton jikkata mutane a wurin.
Wasu yan sanda a kasar Isra'ila sun hana babban Fasto, Pierbattista Pizzaballa shi shiga cocin 'Holy Sepulchre' domin gudanar da ibadar 'Palm Sunday'.
Shugaba Kim Jong Un ya jagoranci gwajin sabon injin makami mai linzami da ke amfani da daskararren mai, yayin da Amurka da Japan suka yi Allah wadai da matakin.
Rundunar tsaro ta IRGC ta yi barazanar kai hari kan jami’o’in Amurka a Gabas ta Tsakiya bayan hare-haren da suka lalata wasu jami’o’i a kasar Iran.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Amurka ta yi nisa a sabon shirin yaƙi da ta ke yi da Iran, dakarunta za su shiga cikin Iran ta iyakokin ƙasar din a fafata
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya miƙa saƙon wanzar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya, inda ya ja kunnen kasashen yankin.
Rundunar tsaron Iran da ake kira 'Islamic Revolutionary Guard Corps' ta ce ta lalata bama-baman Amurka da Isra'ila guda 120 a yankin Fars da ke kasar.
Kasashen Duniya
Samu kari