Kasashen Duniya
A labarin nan za a ji cewa Shugaban Rasha, Vladimir Putin ya na cin kasuwar yaƙin da Amurka da Isra'ila suka dauko da Iran ta fuskar tattalin arziki.
Kasar Iran ta yi gargadin cewa duk otal-otal da ke daukar sojojin Amurka a yankin za su zama halastattun wuraren kai hare-hare yayin rikicin da ke gudana a yankin.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa zai nemi takarar shugaban kasa a Venezuela bayan kammala mulki a Amurka saboda yana da farin jini a kasar.
Kasar Iran ta tanadi dakaru sama da miliyan 1 a shirin gwabzawa da sojojin Amurka da Trump ke barazanar turawa kasar. Iran ta ce za ta fafata da su.
Pentagon na Amurka na duba yiwuwar tura karin sojoji 10,000 zuwa Gabas ta Tsakiya sakamakon rikicin da ake yi tsakanin Iran da kuma kasar Isra'ila.
Babban hafsan sojin Isra'ila, Eyal Zamir ya yi gargadi da cewa rundunar sojin kasar za ta iya rugujewa saboda karancin dakaru da ake fama da shi a kasar.
Jagoran yan adawa a Isra'ila, Yair Lapid ya zargi Firyim minista, Benjamin Netanyahu da jefa Isra’ila cikin matsalar tsaro mai tsanani yayin da ake yaki.
A labarin nan, za a ji cewa wasu rahotanni daga Yammacin duniya na zargin ƙasar Rasha da agaza wa Iran a yakin da ta ke yi da Amurka da Isra'ila.
Sojojin Amurka sun kwashe yanasu-yanasu sun bar sansanoninsu zuwa otal-otal a Gabas Ta Tsakiya sakamakon luguden wutar Iran, yayin da Tehran ke farautar su.
Kasashen Duniya
Samu kari