Kasashen Duniya
Iran ta daki Tel Aviv da makaman linzami, mutane 2 sun mutu. Hezbollah ta daki makarantar yara yayin da Netanyahu ya lashi takobin kawo karshen mulkin Iran.
Shugaban ƙasar Rasha, Vladimir Putin, ya tattauna ta waya da shugaban Iran, Masoud Pezeshkian yayin da ake ci gaba da yaki a tsakanin kasar da Isra'ila.
Amurka ta lashi takobin kaddamar da mugayen hare-haren da Iran ba ta taba gani ba a yau. Iran daita ƙi yarda da batun tsagaita wuta yayin da asarar rayuka ke ƙaruwa
Rundunar sojin Isra'ila ta bayyana cewa, da safiyar ranar Talata, ta gano cewa Iran ta harbo mata makamai masu linzami kuma tuni dakaru suka fara kokarin kakkabo su.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta yi wa Donald Trump martani game da maganar tsayar da yaki da ya ke cewa za a yi a 'yan kwanaki masu zuwa. Sun ce sun yi wa Amurka illa
Ma'aikatar lafiya ta Isra'ila ta tabbatar da cewa kusan mutane 200 na kwance a qsibiti sakamakon hare-haren da Iran ta kaddamar a cikin awanni 24.
Wasu sanatoci na jam'iyyar Democrats a kasar Amurka sun bukaci a gudanar da bincike kan wani hari da ake zargin dakarun sojojin kasar sun kai a Iran.
Gwamnatin Donald Trump ta gargadi Afghanistan game da kama wasu 'yan Amurka. Amurka ta ayyana Afghanistan a matsayin kasa mai kama mutane bisa zarge-zarge.
Sanata Lindsey Graham ya abokan hulda da Amurka Gabas ta Tsakiya inda ya yi mamakin yadda suka ki taya ƙasarsa da Isra'ila yakar Iran a rikicin da ake yi.
Kasashen Duniya
Samu kari