Karatun Ilimi
Kungiyar malaman Kwalejin Fasaha ta Nuhu Bamalli (ASUP) ta ce malamanta na karɓar albashi ƙasa da na matasan NYSC, lamarin da ke haddasa ficewar ƙwararru.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan hukumomi a jami'ar Olabisi Onabanjo (OOU) a jihar Ogun ta kakabawa dalibai mata doka kan sanya rigar mama a lokutan jarabawa.
Gwamnatin jihar Jigawa ta rike albashin malamai 239 da suka yi watsi da aikinsu. An umurci wani mai gari da ya mayar da albashin shekara 3 da bai yi aikin ba.
Kungiyoyin daliban jihar Kano sun bayyana takaicinsu bayan karin sama da 300% na kudin makarantar daliban jami'ar North West, inda suka ce bai dace ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da a ware wasu makarantun sa kai domin biyawa dalibansu kudin jarrabawar NECO da NBAIS.
Gwamnatin Najeriya za ta kafa kotu ta musamman domin maganin dalibai masu satar amsa a lokacin jarrabawa. Ministan ilimi ne ya bayyana haka a Abuja.
Rahotanni sun nuna cewa babu wanda ya rasa ransa yayin da ɗakin jarabawa ya rufta kan ɗalibai a makarantar gwamnatin Namne a Taraba, wasu sun samu raunuka.
Alhaji Aliko Dangote ya shiga jerin mutum 100 masu aikin jin kai na duniya, yana kashe dala miliyan 35 a shekara wajen ayyukan inganta ilimi da kiwon lafiya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da kafa sabuwar kwalejin fasaha a Gaya, matakin da zai bunkasa ilimi da koyon sana’o’i a Kano tare da cika alkawuran zabe.
Karatun Ilimi
Samu kari