Karatun Ilimi
Alhaji Aliko Dangote ya shiga jerin mutum 100 masu aikin jin kai na duniya, yana kashe dala miliyan 35 a shekara wajen ayyukan inganta ilimi da kiwon lafiya.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya amince da kafa sabuwar kwalejin fasaha a Gaya, matakin da zai bunkasa ilimi da koyon sana’o’i a Kano tare da cika alkawuran zabe.
An gudanar da gasar karatun 'Bible' a makarantun Lagos inda yaro Musulmi mai shekaru 9, Muritala Desmond, ya lashe gasar Littafi Mai Tsarki ta makarantu.
Yan Najeriya sun nuna takaici kan yadda ɗalibai suka faɗi jarabawar share fagen shiga jami'o'i da sauran manyan makarantu watau UTME, sun tattaro dalilai.
JAMB ta ce ɗalibai 379,997 daga jihohi 6 za su sake rubuta UTME bayan kuskure a sakamakon jarabawar, yayin da WAEC ta amince za ta taimaka a sake jarabawar.
Sakamakon kura-kuran fasahar na'ura da aka samu, sama da dalibai miliyan ɗaya da rabi suka kasa samun sama da maki 200 a UTME 2025. JAMB ta dauki mataki.
Za ku ji cewa jami’ar Maryam Abacha ta rufe dakunan kwanan dalibai mata biyu a Kano bisa zargin lalata da kin bin doka, tare da gargadi ga dalibai da iyayensu.
Rikici ya barke a jami'ar Katsina kan zaɓen VC. 'Yan takara sun soki zaɓen, sun zargi shugaba mai barin gado da nuna son zuciya domin wanda yake so ya samu nasara.
Gwamnan Bauchi na shan suka kan cewa karatun Boko shirme ne a wani bidiyo. Dr Kabiru Danladi Lawanti ya soki gwamna Bala Mohammed kan maganar da ya yi.
Karatun Ilimi
Samu kari