Jihar Kogi
Natasha Akpoti ta ce ba za ta yi ƙasa a guiws ba, za ta ci gaba da wakiltar al'ummar Kogi ta Tsakiya, ta ce dakatarwar da aka mata a Majalisa ta saɓa wa adalci.
Lauyan Sanata Natasha, Victor Giwa ya zargi majalisar dattawan Najeriya da watsi da umarnin kotu, tare da tauye hakkin wacce yake wakilta wajen dakatar da ita.
Majalisar dattawa ta dauki matakan ladabtarwa kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan bayan samunta da laifin raina shugaban majalisar. An lissafa matakai 6 da aka dauka.
Majalisar dattawan Najeriya ta ki sauraron rokon daya daga cikinsu, Sanata Abba Moro a kan yawan watannin da aka dakatar da Sanata Natasha Akpoti.
Matar shugaban kasa, Oluremi Bola Tinubu ta yi martani kan dambarwar da ke faruwa a majalisa kan zargin da Natasha Akpoti-Uduaghan ke yi wa Godswill Akpabio.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya nuna cewa yana da da alaka mai kyau da mijin Sanata Natasha Akpoti. Ya tuna baya kan aurensu.
Majalisar dattawa ta amince da shawarwarin kwamitin ladabtarwarta, inda ta dakatar da sanatar Kogi ta Tsakiya, Sanata Natasha, wadda ta zargi Akpabio da lalata.
Kwamitin ladabtarwa na Majalisar Dattawan Najeriya ta ba da shawarin dakatar da Sanatar Kogi ta Tsakiya na tsawon watanni 6 kan zargin Sanata Godswill Akpabio.
Masu ruwa da tsaki daga mazaɓar Kogi ta Tsakiya sun barranta kansu da abubuwan da ke faruwa tsakanin Sanata Natasha da shugaban Majalisar dattawa, Akpabio.
Jihar Kogi
Samu kari