Jihar Kogi
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce ba za ta janye karar da ta shigar kan Godswill Akpabio ba, yayin da a hannu daya wasu ke zarginta da siyasantar da lamarin.
Sanata Natasha Akpoti ta yi shagube ga Goodswill Akpabio a wata wasikar ba da hakuri da ta rubuta masa. Natasha ta yi magana ne bayan an nemi ta bada hakuri
Sanata Natasha Akpoti ta ce an kai hari gidansu ne a lokacin da dan uwanta ya kai wata ziyara. Mutanen gari da jami'an NSCDC sun hadu sun kori maharan.
Wasu mahara, akalla su uku dauke da mugayen makamai sun far wa gidajen iyayen Sanata Natasha Akpoti Uduaghan da ke jihar Kogi, inda suka yi fashe-fashe
Sanata Natasha Akpoti Uduaghan ta yi zargin cewa gwamnan Kogi mai ci, Ahmed Ododo da tsohon gwamna, Yahaya Bello sun karbi umarnin hallaka ta daga Akpabio.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun farmaki wurin ibada a lokacin da mutane ke tsakiyar bautar Ubangiji a tsaunin Lokoja, sun sace mutane da dama da daddare.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya musanta zargi da Natasha Akpoti Uduaghan ta yi masa na cewa ya hada kai da wasu don a hallaka ta.
An shiga jimami bayan rasuwar shugaban jam'iyyar APC na shiyyar Kogi ta Gabas. Suleiman Omika Mohammed ya rasu ne a cikin gidansa da ke birnin Lokoja.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce za ta fitar da hujjoji da za su gaskta cewa shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nemi ya yi lalata da ita.
Jihar Kogi
Samu kari