Jihar Kogi
Gwamnatin Kogi ta fara karɓar harajin GR daga masu filaye. Amma ba za a biya haraji kan gine-ginen gwamnati, wuraren ibada, asibitoci, da makarantu ba.
Tsohuwar hadimar shugaban kasa, Sanata Florence Ita-Giwa ta ce matan da suka zama sanatoci ba za a iya cin zarafinsu ba, tana sukar ikirarin Sanata Natasha.
Majalisar dattawan kasar nan ta bayyana cewa ba ta da aniyar daukar mataki a kan zarin da ake yi wa shugabanta, Sanata Godswill Akpabio bisa zargin neman Natasha.
Bayan martanin matar Sanata Godswill Akpabio kan zargin da ake yi masa, Natasha Akpoti-Uduaghan ta gargadi mai dakin nasa kan janye jikinta daga lamarin.
Ana tsaka da ce-ce-ku-ce kan zargin Godswill Akpabio da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an bankado wani abu irin haka da ya faru da ita da Reno Omokri.
Bayan zargin Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan Godswill Akpabio, matar tsohon gwamnan, Ekaette Akpabio ta yi barazanar ɗaukar matakin kotu kan zarginta.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya musanta zargin da Sanata Natasha ta masa cewa ya nemi yin lalata da ita domin goyon bayan kudrinta.
Bayan zarge-zargen Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, Sanata Ireti Kingibe da ke wakiltar Abuja ta yi magana kan zargi game da lalata da ake yi kan Godswill Akpabio.
Bayan zargin Godswill Akpabio da neman lalata da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta yi, an tuno yadda tsohuwar shugabar NDDC, Joy Nunieh ta yi wannan zargi a 2020.
Jihar Kogi
Samu kari