
Jihar Kano







Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kano, ta zargi hukumar DSS da ƙulla wata ƙullalliya domin kawo mata rashin nasara a zaɓen dake tafe na ranar Asabar

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa har yanzu yana da kyakkyawar alaƙa tsakanin sa da tsohon gwamnan jihar, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.

Rundunar tsaron farin kaya, DSS ta kama wasu mutum biyu bisa zarginsu da shirin haddasa rikici a yankunan jihar Kano yayin zaben gwamna da za a yi ranar Asabar.

Dan takakarar gwamna na jam'iyar ADC Mal Ibrahim Khalil yace manufofinsa masu kyau ne zasu sa yaci zabe ba wai yawan neman kamfe ko jama'a ba kamar yadda aka ga

Alhaji Aminu Alhassan Dantata, ya musanta rahotannin da ake yaɗawa cewa yace a zaɓi ɗan takarar jam'iyyar APC, Nasiru Gawuna a zaɓen gwamnan jihar mai zuwa.

Rufai Hanga ya ce INEC tayi kokarin ta ki karbarsa a matsayin ‘Dan takara. Duk da shugaban jam’iyya ya ce ba zai canza Ibrahim Shekarau, ya yi nasara a kotu

Mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, yayi muhimmin kira ga al'ummar jihar, jami'an tsaro da ƴan takara, akan zaɓen dake tafe na ranar Asabar..

Gobara da ta tashi da yammacin ranar Talata ta kone na'urorin cirar kudi na ATM guda 3 wani banki da ke titin Tafawa Balewa a Karamar Hukumar Nasarawa, Kano.

Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya mika sakon jaje ga yan kasuwa da suka yi asarar dukiyansu a gobaran kasuwannin Kurmi, Rimi da kuma Singer a Jihar.
Jihar Kano
Samu kari