Jihar Kano
Kotun Koli za ta yanke hukuncinta na karshe kan takaddamar zabukan gwamnoni a Kano, Filato, Legas da sauransu. Legit Hausa ta tattaro martanin yan Najeriya.
A kalla gwamnoni hudu ne suka yi wa Kotun Koli tsinke gabannin yanke hukunci a shari'o'insu. Kotun daukaka kara ta tsige biyu daga cikin gwamnonin a baya.
Wasu masana sun bayyana mahangarsu kan hukuncin da Kotun Kolin za ta iya yanke wa a ranar 12 ga watan Janairu. Yayin da daya ya ce Yusuf dayan ya ce Gawuna.
A yayin da ake jiran hukuncin Kotun Koli kan zaben gwamnan jihar Kano, Legit Hausa ta tattara wasu abubuwa biyar da ya kamata ku sani gabanin hukuncin kotun.
Yayin da ake shirin yanke hukuncin Kotun Koli a jihohin Kano da Zamfara da Bauchi da sauran jihohi 5, an tsaurara jami'an tsaro kan hukuncin a jihohin.
Abdullahi Ganduje, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya ce ginin coci a harabar sakatariyar jam'iyyar ya kankama. Ya ce zai kara yawan gwamnoni da 'yan majalisu a APC
Rundunar 'yan sanda a jihar Kano ta gargadi jama'ar jihar kan tada tarzoma inda ta ce za ta murkushe duk wani yunkurin tada hankulan jama'a a jihar.
Sheikh Ibrahim Khalil ya bayyana cewa jam'iyyar NNPP babu abin da za ta tsinana a kotun koli, ya ba su shawara da kada su ta da hankali bayan yanke hukuncin.
Bankin IsDB da asusun LLF karkashin shirin KSADP za su gina manyan cibiyoyin tara madara guda 60 a fadin jihar Kano. Za a kashe N4bn wajen yin aikin.
Jihar Kano
Samu kari