Addinin Musulunci da Kiristanci
Al-Masaakin wata gidauniya ce da ta tallafawa marasa karfi yayin Ramadan. A rahoton nan, mun kawo hirar da aka yi game da kokarin Al-Masaakin a jihohin Najeriya
Yayin da Gwamna Ademola Adeleke ke bayyana kansa a matsayin Musulmi kuma Kirista a lokaci guda, jam'iyyar APC da PDP sun gwabza kan ainihin addinin gwamnan.
Yayin da ake fama da matsalar ta'addanci a Najeriya, Kungiyar Dattawan Kiristoci ta ce wasu mutane ne daga kasashen ketare ke kawo matsalar tsaro a Najeriya.
Kungiyar Kiristoci a Najeriya, CAN ta taya al'ummar Musulmai a kasar murnan bikin salla karama inda ta bukace su da su yi amfani da darussan da suka koya.
Babbar Kotun Tarayya ta dauki mataki kan jarumar Nollywood, Halima Abubakar inda ta ci tararta N10m bayan ta ci mutuncin fitaccen Fasto Johnson Suleman.
Dattawan Arewa sun nuna bacin rai kan yadda gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu ta tsige shugabab hukumar alhazai ta Kirista, Rabaran Yakubu Pam.
Babban malamin coci ya ce, ba kowanne Musulmi bane dan ta'adda, kuma aiki Boko Haram bai da nasaba da addini ko ta kusa ko ta nesa a halin da ake ciki yanzu.
Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya ba sanatoci Musulmi tabbacin cewa bambancin addini ba zai raba kawunansu ba. Ya nemi hadin kan sanatoci.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya roki malamai da sarakauna su guji ɓata Najeriya a gaban al'umma musamman a wuraren wa'azi domin ƙasar nan ta kowa ce.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari