Addinin Musulunci da Kiristanci
Babban limamin cocin RCCG, Fasto Enoch Adeboye ya ce Najeriya ta samu taimakon Allah shiyasa canjin Dala bai kai N10,000 ba yanzu, ya faɗi mafitar da ta rage.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu a gana da Yarima mai jiran gado, Mohammed bin Salman AbdulAzizi Al Saud a kasar Saudiyya domin kyautata alaka.
A can baya tsohon ‘dan wasan Man Utd, Paul Pogba ya karbi addinin Musulunci. Pogba ya ba da labarin tasirin abokansa wajen karbar addinin da yake kai yau.
Wani matsafi a jihar Oyo da aka fi sani da Mistina Orobo ya kashe mata sama da 76 yana shan jini da naman matan. Matsafin ya tuba yana ƙoƙarin zamowa fasto.
Mai dakin shugaban, Oluremi Bola Tinubu da masharcin shugaban kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu za su jagoranci babban taron addu'a na kasa domin neman dauki.
Gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta ya nemi alfarmar malaman addini wurin taya shi da addu'o'i a gwamnatinsa inda ya fadi irin gudunmawar da suke bayarwa.
Cocin RCCG ta bayyana dakatar da wasu fastoci biyu bayan zarge-zargen luwadi sun yi yawa a kansu, ta sa a gudanar da bincike mai zurfi nan da makonni biyu.
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa a bara ta rufe wasu masallatai, coci-coci da wurare daban-daban 352 saboda karya dokar ɗaga sauti a faɗin jihar.
Kungiyar Kiristoci ta CAN ta yi Allah wadai da saka haraji kan allunan coci. CAN ta ce bai kamata a saka haraji a kan wuraren ibada ba kuma gwamnan Abia ne ya fara.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari