Addinin Musulunci da Kiristanci
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta addinin musulunci (MURIC) ta ce bai dace jami'an gwamnati su rika kalamai a kan addinin musulunci ba tare da ilimi ba.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya kara ba 'yan Najeriya hakuri game da mulkin Bola Tinubu inda ya ce yana aiki tukuru domin warware matsalolin kasa.
Shugaba Tinubu da gwamnoni sun bukaci 'yan Najeriya da su rundumi soyayya, zaman lafiya, da hadin kai yayin bikin Kirsimeti. Diri ya nemi a taimaki marasa galihu.
Barayi sun haura katanga, sun sace akuyar Kirsimet a Gwagwalada da ke Abuja. Mai akuyar ya kai rahoto yayin da ‘yan sanda suka soma bincike don gano barayin akuyar.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi martani kan rikita-rikitar da ake yi kan shirin kafa kotunan Shari'ar Musulunci inda ya ce zai tabbatar da bin tsarin doka.
Kungiyar addinin musulunci da ta shirya buɗe sabuwar kotun Musulmi a jihar Oyo ta canza shawara, ta ɗagw shirinta zuwa wani loƙaci don a zauna lafiya.
Kaddamar da Kotun shari’ar Musulunci a Oyo ya jawo cece-kuce; wasu sun nuna damuwa cewa za ta takura walwala da yanci, musamman ga wadanda ba Musulmai ba.
Yayin da wata kungiya ke shirin taro kan shari'ar Musulunci a Oyo, Ƙungiyar matasan Yarbawa ta yi fatali da shirin kafa kotunan Musulunci a yankinsu.
Kungiyar Kiristocin Arewa a jihohi 19 ta CHAIN ta goyi bayan kudirin harajin Bola Tinubu inda ta ce kudirin ba ya adawa da Arewa. Ta bukaci a hada kai a Najeriya.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari