Addinin Musulunci da Kiristanci
Sarkin Musulmi, Sa'ad Abubakar ya gargadi jami'an sojoji da su kaucewa duk wani lamari da ya shafi kabilanci ko bangarancin addini inda hakan zai raba Najeriya.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang ya haramta tare hanyoyi da wasu ke yi yayin ibadar Musulmai ko Kiristoci a fadin jihar baki daya domin samun daidaito.
Rahotanni sun bayyana cewa hedikwatar cocin Christ Embassy da ke unguwar Oregun a Ikeja a jihar Legas ta kama wuta a ranar Lahadi 23 ga watan Yuni.
Fasto Peter Adebisi Abiola ya ce tuni Najeriya da ta ruguje idan da ubangji bai tare da Shugaba Bola Tinubu ganin yadda lamura suke inda ya ce komi zai daidaita.
Kungiyar CAN ta yi martani bayan wani Fasto a jihar Oyo ya ci zarafin wani Musulmi da matansa biyu saboda yanka rago kusa da cocinsa a ranar sallah.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta bukaci a kwantar da hankali a cigaba da lamura bayan an kashe matashi mai suna Usman da ya kirkiro sabon addini.
Oba Abdurrashid Akanbi na Iwo dake jihar Ogun ya ce bai yi nadamar karya gunki mai shekaru 800 a fadarsa ba kuma zai cigaba da riko da addinin Musulunci a rayuwarsa.
Hukumomi sun bayyana kame wasu mutum 18 da aka ce mahajjatan bogi ne a daidai lokacin da suke shirin shiga birnin Saudiyya ana kwana biyu Arfa a kasar.
Al'ummar Musulmai za su samu hutu akalla sau biyu a cikin watannin Yuni/Yuli na shekarar 2024. Musulmai za su yi hutun babbar Sallah a cikin watan Yuni 2024.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari