Addinin Musulunci da Kiristanci
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya bukaci wadanda suka soki mulkin Muslim-Muslim na Bola Tinubu su nemi gafara saboda karyar da suka yada.
Kungiyar Kiristoci ta Arewa ta bukaci karin manyan mukamai a gwamnatin Bola Tinubu inda ta yaba da tsarin hada kan kowa, amma ta nemi karin wakilcin Kiristoci.
Rahotanni sun bayyana cewa an sace fastoci uku a jihar Kogi bayan sun yi wa’azi. Masu garkuwar na neman Naira miliyan 20 a matsayin kudin fansar malaman.
Babbar Cocin Katolika ta Warri ta dakatar da Rev. Fr. Oghenerukevwe daga aikin limanci saboda auren sa da Ms. Dora Chichah a Amurka, bisa ga dokokin cocin.
Wata sabuwar ƙungiya mai suna “ACHAD Life Mission International” ta bulla a Arewa maso Yamma musamman jihar Kaduna da ale zargin tana da alaƙa da fataucin mutane.
Mazauna Gangare sun sake dawowa garuruwansu bayan shekaru 20 da rikicin Jos, suna fatan dawo da zaman lafiya. Fasto da Limamai sun yi kira ga haɗin kai da juna.
Kungiyar hadin kan Yarbawa ta mika kokenta ga gwamnati a kan yunkurin wasu mutane na samar da kotun shari'ar Musulunci a jihar bisa wasu dalilansu.
Fasto Johnson Suleman ya ragargaji Bola Tinubu kan wahalar rayuwa da ake ciki a Najeriya. Faston ya bukaci 'yan Najeriya su dauki darasi a zaben 2027.
Dattawan Kiristocin Najeriya sun caccaki Tinubu kan halartar taron Larabawa da kasashen Musulunci, suna masu zargin hakan ya saba wa kundin mulki.
Addinin Musulunci da Kiristanci
Samu kari