INEC
Jam'iyyar APC na shirye-shiryen daura bayanan 'yan takararta a shafin hukumar zabe ta kasa. A lokacin za a fadi sunan mataimakin Bola Tinubu a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan 'jam'iyyar NDC sun bayyana cewa akwai gagarumar matsala idan aka ci gaba da jinkirta tabbatar da yan takara.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa ta samar da shafin da za a rika shiga domin yin rajistar katin zabe daga gida ta yanar gizo bayan kara wa'adin yankar PVC
A labarin nan, za a ji martanin da Nafi'u Bala, shugaban tsagin jam'iyyar ADC ya yi bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar shugabancin David Mark.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban hukumar INEC mai zaman kanta ta kasa, Joash Amupitan ya sanar da matsalar da ke tattare da rajistar zabe a Najeriya.
Fasahar da aka kawo za ta ba jama'a damar sauke katinsu na PVC. Kuma daga nan gaba kadan, babu maganar ziyartar ofishi ko cibiyoyin rajista kafin a samu PVC.
Babbar kotun jihar Gombe ta dagw sauraron karar da aka kalubalanci sahihanci takarr gwamna ta Sheikh Isa Ali Pantami a PDP zuwa ranar 9 ga watan Yuli, 2026.
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Joash Ojo Amupitan, ya yi magana kan batun satar akwatin zabe da magudi gabanin 2027.
Har yanzu NNPP ba ta samu damr karbar lambar shigar da bayanan yan takara daga hukumar INEC ba yayin da aka kammala bai wa jam'iyyun siyasa gabanin 227.
INEC
Samu kari