![An shiga jimami bayan mutum 116 sun rasu a wurin taron addini](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7802cc424f4545ed.jpeg?v=1)
India
![An shiga jimami bayan mutum 116 sun rasu a wurin taron addini](https://cdn.legit.ng/images/560x315/7802cc424f4545ed.jpeg?v=1)
![Mutane kimanin 40 sun mutu, sama da 100 suna asibiti bayan sun yi tatul da giya](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4fab63492b2ae922.jpeg?v=1)
!["Yadda ake zuwa Najeriya daga Turai da Indiya domin neman lafiya", Ministan Tinubu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/246741d256b8248c.jpeg?v=1)
![Bambarakwai: Jerin kasashe 5 da mata ke biyan mazaje sadakin aure](https://cdn.legit.ng/images/360x203/661f132e95758c40.jpeg?v=1)
![Gawa ta ƙi rami: Matar da mijinta ya ayyana cewa ta mutu ta buɗe ido ana dab da ƙona ta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/a67c4a1a1a82ba5b.jpeg?v=1)
!['Yan Sanda Sun Tsare Tantabara Tsawon Wata 8 Kan Leken Asiri a Indiya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/9eaf1753834eae0a.jpeg?v=1)
![Indiya ta rushe masallacin Juma'a mai shekaru 600 a New Delhi, an lalata kaburbura a wurin ibadar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a8374aa800370e06.jpeg?v=1)
Hukumomi a Indiya sun rushe babban masallacin Juma'a a birnin New Delhi mai cike da tarihi wanda ya fi shekaru 600 a duniya, Musulmai sun yi martani.
![NYSC ta tura matasa 'yan bautar kasa 10 zuwa kasar Indiya da sunan yiwa Najeriya aiki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e49e55e0af8532ec.jpeg?v=1)
An bayyana yadda matasan Najeriya suka shilla kasar Indiya domin halartar taron zagayowar ranar 'yancin kai a kasar da ke nahiyar Asiya da za a yi nan kusa.
![Yanzu: Gwamna Zulum Ya Yi Babban Rashi, Mai Magana Da Yawunsa, Gusau, Ya Rasu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/83abbd18722ed2e5.jpeg?v=1)
Rahotanni da suka fito na nuna cewa Mallam Isa Gusau, mai magana da yawun gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya rasu. Gusau ya rasu ne sakamakon rashin lafiya.
![Kano: Yarinyar da Abba Kabir ya dauki nauyin jinyarta ta riga mu gidan gaskiya, bayanai sun fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/d45b277f36540264.jpeg?v=1)
Asma'u Sani, yarinyar da ke fama da jinyar cutar daji ta riga mu gidan gaskiya yayin da ake shirye-shiryen fitar da ita kasar Indiya don ya mata aiki.
![Bidiyon Kwankwaso Da Abba Su Na Raba Wa Daliban Kano ‘Daloli’ a Jirgi Kafin Tafiya Indiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/18590726bfa86ea3.jpeg?v=1)
Gwamna Abba Kabir da Sanata Rabiu Kwankwaso sun gwangwaje dalibai da makudan daloli har 200 kafin tashinsu zuwa kasar Indiya don karo karatun digiri na biyu.
![Dawowarsa Ke Da Wuya, Tinubu Ya Sake Nada Babban Mukami, An Bayyana Sunanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/120940197a6e66c5.jpeg?v=1)
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada Delu Bulus Yakubu a matsayin shugabar Hukumar Jin Dadin Al'umma (NSIPA) a yau Alhamis 14 ga watan Satumba a Abuja.
![Jerin Abubuwa 2 Daga Cikin Tsare-tsaren Buhari Da Tinubu Ya Yi Watsi Da Su Watanni 4 Da Hawa Karagar Mulki](https://cdn.legit.ng/images/190x107/a81b15cc895d6a25.jpeg?v=1)
Tun bayan hawan Shugaba Tinubu karagar mulki ya ke ta rusa wasu daga cikin tsare-tsaren tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da su ka hada da kiwon shanu.
![Yayin Da Tinubu Ke Indiya, Ya Yi Wasu Manyan Nade-Nade 8 A Gwamnatinsa, An Bayyana Sunaye](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f5bcf68b2bbd1596.jpeg?v=1)
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jiya Talata 5 ga watan Satumba ya yi sabbin nade-nade guda takwas a ma'aikatar birnin Tarayya wanda za su kasance sakatarori.
![Jimami Yayin Da Jigon Jam'iyyar APC Ya Riga Mu Gidan Gaskiya A Kano, Bayanai Sun Fito](https://cdn.legit.ng/images/190x107/cdf2880919de2a01.jpeg?v=1)
An yi babban rashi a jihar Kano yayin da jigo a jam'iyyar APC, Dakta Muhammad Bello Al-Adam ya riga mu gidan gaskiya a kasar Indiya bayan ya sha fama da jinya.
India
Samu kari